Home SIYASA Page 133

SIYASA

Jawabin Mataimakin shugaban Ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo a Kan Tsayawa Takarar Shugaban ƙasa a...

0
Jawabin Mataimakin shugaban Ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo a Kan Tsayawa Takarar Shugaban ƙasa a 2023   Mataimakin shugaban Ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana matsayarsa a kan takarar shugabancin ƙasar nan bayan kammala wa'adin Buhari. Mr. Osinbajo yayi watsi da wani shafin...

Matsalar Tsaro: Gwamnonin PDP 13 Sun Shiga Ganawa

0
Matsalar Tsaro: Gwamnonin PDP 13 Sun Shiga Ganawa   Wasu gwamnoni a karkashin inuwar jam'iyyar PDP sun shiga tattaunawar sirri kan batun tsaro. Gwamnonin 13 suna ganawa ne a jahar Oyo, inda ake sa ran isowar wasu sauran gwamnonin. Ana sa ran za...

Abinda ya Kara Karfin Rashin Tsaro Musamman a Arewa Maso Gabas – Sanata Shehu...

0
Abinda ya Kara Karfin Rashin Tsaro Musamman a Arewa Maso Gabas - Sanata Shehu Sani   Sanata Shehu Sani ya alakanta talauci ta karyewar tattalin arziki da ta'addanci a arewacin Nigeria. Shehu Sani ya yi wannan furucin ne a yayin da ya...

Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta Canza Salon da Take Amfani Dashi Wajen Yaƙi da...

0
Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta Canza Salon da Take Amfani Dashi Wajen Yaƙi da Matsalar Tsaro - Sanata Rochas Okorocha   Tsohon gwamnan jahar Imo kuma zaɓaɓɓen sanata a jam'iyyar APC yace sama da kashi 75% na yan Najeriya basa jin...

Ministan Yada Labarai da Al’adu, Lai Mohammed Yaja Kunnan ‘Yan Bindiga

0
Ministan Yada Labarai da Al'adu, Lai Mohammed Yaja Kunnan 'Yan Bindiga   Lai Mohammed ya bayyana cewa, ana kokarin sanyawa 'yan Najeriya tsoro ne kawai a kasar. Ya kuma bayyana cewa, gwamnatin tarayya da na isasshen karfin ragargazar 'yan bindiga. Hakazalika ya bayyana...

Gwamnan Jahar Rivers ya Bawa Iyanlan Jami’an ‘Yan Sanda 11 da ‘Yan Bindiga Suka...

0
Gwamnan Jahar Rivers ya Bawa Iyanlan Jami'an 'Yan Sanda 11 da 'Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar N20m   Gwamnan jahar Rivers, Nyesom Wike, ya bada gudummuwar miliyan 20 ga kowane ɗaya daga cikin iyalan jami'an yan sanda 11. Gwamnan yace babu wani...

Shugaba Muhammadu Buhari ya Shiga Ganawa da Shugabannin Tsaro na Najeriya a Fadar Shugaban...

0
Shugaba Muhammadu Buhari ya Shiga Ganawa da Shugabannin Tsaro na Najeriya a Fadar Shugaban Kasa   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci taron majalisar tsaro ta kasa a fadar shugaban kasa. Sai dai kuma zuwa yanzu babu wani cikakken bayani kan ajandar...

Jam’iyyar PDP ta Bukaci Shugaba Buhari da ya Sauke Rotimi Amaechi da Hadiza Bala...

0
Jam'iyyar PDP ta Bukaci Shugaba Buhari da ya Sauke Rotimi Amaechi da Hadiza Bala Usman   Jam’iyyar PDP ta na so a sallami Rotimi Amaechi da Hadiza Bala Usman. PDP ta ce akwai zargin da ke kan wuyan Ministan sufuri da mai...

Barayi Sun Shiga Gidan Shugaban Ma’aikatar Fadar Shugaban Kasa, Farfesa Ibrahim Gambari Dake Aso...

0
Barayi Sun Shiga Gidan Shugaban Ma'aikatar Fadar Shugaban Kasa, Farfesa Ibrahim Gambari Dake Aso Rock   Labari da duminsa na nuna cewa wasu barayi sun yi yunkurin fasawa cikin gidan shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, dake Aso Rock,...

Hadiza Bala Usman: ‘Yan Majalisa Sun Bukaci Hukumar EFCC da ta yi Bincike a...

0
Hadiza Bala Usman: 'Yan Majalisa Sun Bukaci Hukumar EFCC da ta yi Bincike a Kan Hukumar NPA   ‘Yan adawa a Majalisa sun bukaci ayi cikakken bincike a kan Hukumar NPA. Hon. Ndudi Elumelu ya ce dakatar da Hadiza Bala Usman da...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta