Cutar Amai da Gudawa Tayi Sanadiyyar Kashe Mutane 6 a Jahar Kano
Cutar Amai da Gudawa Tayi Sanadiyyar Kashe Mutane 6 a Jahar Kano
Gwamnatin jahar Kano ta tabbatar ta ce wata bakuwar cuta da ta bulla a jahar ta yi sanadin rasuwar mutane shida.
Kwamishinan lafiya na jahar, Dr Aminu Ibrahim-Tsanyawa ne...
Covid-19: Gwamnatin Tarayya ta Sake Dawo da Dokar Takaita Fita
Covid-19: Gwamnatin Tarayya ta Sake Dawo da Dokar Takaita Fita
Gwamnatin tarayyar Nigeria ta sake dawo da dokar takaita fita a dukkan kasar daga 12 na dare zuwa 4 na asuba domin dakile yaduwar annobar korona wato COVID-19, The Nation...
Bani da Wata Alaka da ‘Yan Ta’adda – Janar Abdulsalami.A.Abubakar
Bani da Wata Alaka da 'Yan Ta'adda - Janar Abdulsalami.A.Abubakar
Tsohon shugaba a Najeriya ya bayyana fushinsa game da alakanta shi da ta'addanci da aka yi a jahar Neja.
Ya bayyana yadda yada jita-jita da karya a kafafen sada zumunta ke...
Gwamnan da ya ke Korar Ma’aikata Bai da ta Cewa a Kai na –...
Gwamnan da ya ke Korar Ma’aikata Bai da ta Cewa a Kai na - Gwamna Ortom ga Gwamna El-Rufa'i
Gwamnan jahar Benuwai, Samuel Ortom, ya sake yi wa Nasir El-Rufai raddi.
Ortom ya yi martani ne bayan El-Rufai ya zarge shi...
Makasudin Rikicin Goodluck Jonathan da Nasir El-Rufa’i a 2011
Makasudin Rikicin Goodluck Jonathan da Nasir El-Rufa'i a 2011
Goodluck Jonathan ya ce zargin musgunawa Nasir El-Rufai ba gaskiya ba ne.
Tsohon Shugaban ya ce da farko Gwamna El-Rufai ya nuna ya na tare da shi.
Jonathan ya fadi dalilin da ya...
Buhari Bai da Karfin Tunani da Lafiyar Jagorantar Najeriya: Gwamnatin Kaduna ta Musanta Batun...
Buhari Bai da Karfin Tunani da Lafiyar Jagorantar Najeriya: Gwamnatin Kaduna ta Musanta Batun da Aka Alakanta Gwamna El-Rufai da Shi
Gwamnatin jahar Kaduna ta karyata wani wallafar jaridar yanar gizo da aka alakanta da gwamnanta kan Shugaba Muhammadu Buhari.
Gwamnatin...
Shugaban Kasan Najeriya da ya Fara Jawo Mata da Matasa Cikin Gwamatinsa
Shugaban Kasan Najeriya da ya Fara Jawo Mata da Matasa Cikin Gwamatinsa
Shehu Shagari ne ya fara tafiya da mata da matasa a Gwamatinsa a 1978.
A gwamnatin Shagari ne irinsu Ebun Oyagbola suka fara rike mukamai.
A Najeriya da mafi yawan...
Gwamna Samuel Ortom ya Bayyana Gwamnan Jahar Kaduna a Matsayin Makiyin Kasar nan na...
Gwamna Samuel Ortom ya Bayyana Gwamnan Jahar Kaduna a Matsayin Makiyin Kasar nan na Hakika
Gwamna Samuel Ortom ya bayyana takwaransa na jahar Kaduna a matsayin makiyin Najeriya.
Gwamnan na Benuwai ya kuma bayyana cewa Malam Nasir El-Rufai na daya daga...
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa...
Gwamnan Jahar Kogi ya Nada Mai Aikin Share-Share a Matsayin Babban Mai Taimaka Masa Kan Tsafta
Gwamna Bello na jahar Kogi ya nada Peter Aliyu, mai aikin share-share, a matsayin babban mai taimaka masa kan tsafta.
A cewar SSG na jahar,...
Rikici ya Kunno Kai a Kungiyar Kwankwasiyya ta Jahar Kano
Rikici ya Kunno Kai a Kungiyar Kwankwasiyya ta Jahar Kano
Rikicin cikin gida ya kaure a Kwankwasiyya ta jahar Kano bayan an zargi wani mabiyin tafiyar da yunkurin son fitowa takarar gwamna.
Kamar yadda hadimin Kwankwaso, Sanusi Surajo yayi magana, ya...




















