Majalisar Dokokin Jihar Kano ta Dakatar da Shugaban ƙaramar Hukumar Gwale, Khalid Diso
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta Dakatar da Shugaban ƙaramar Hukumar Gwale, Khalid Diso
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da Ciyaman ɗin karamar hukumar Gwale, Khalid Ishaq Diso, bisa zargin sayar da kadarorin gwamnati.
Shugaban majalisa, Yusuf Isma'il Falgore, ya ce...
Shugaban Zimbabwe ya Naɗa ɗansa a Matsayin ƙaramin Ministan Kuɗi
Shugaban Zimbabwe ya Naɗa ɗansa a Matsayin ƙaramin Ministan Kuɗi
Ana zargin shugaban ƙasar Zimbabwe,Emmerson Mnangagwa da nuna yar gida tun bayan da nada danshi da dan uwanshi a cikin majalisar zartarwarsa bayan nasarar da ya samu a zaben da...
Kotu ta Tsige Dan Majalisar NNPP, ta Bayyana na APC a Matsayin Wanda ya...
Kotu ta Tsige Dan Majalisar NNPP, ta Bayyana na APC a Matsayin Wanda ya Lashe Zaben
An haramtawa dan tsagin Kwankwaso kujerar majalisar wakilai biyo bayan rashin gaskiya da ya aikata gabanin zaben majalisa.
An ruwaito cewa, an ba dan takarar...
Shugaba Tinubu ya Wuce Dubai Daga Indiya
Shugaba Tinubu ya Wuce Dubai Daga Indiya
Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai ya da zango a Dubai daga taron G-20 da yake halarta a Indiya, domin ganawa da jagororin ƙasar.
Cikin wata sanarwa da fadar shugaban na Najeriya ta wallafa shafinta...
ƙalubalantar Nasarar Tinubu: Jam’iyyar LP ta Kasa Gamsar da Kotu da Hujjoji
ƙalubalantar Nasarar Tinubu: 'Jam'iyyar LP ta Kasa Gamsar da Kotu da Hujjoji'
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta ce jam'iyyar LP ta kasa gamsar da kotun da hujjojin da take da su kan ƙalubalantar nasarar Bola Tinubu na APC...
ƙalubalantar Nasarar Tinubu: Kotu ta Kori ɗaya Daga Cikin ƙorafe-ƙorafen Jam’iyyar APM
ƙalubalantar Nasarar Tinubu: Kotu ta Kori ɗaya Daga Cikin ƙorafe-ƙorafen Jam'iyyar APM
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya ta kori ƙarar jam'iyyar APM wadda ke ƙalubalantar nasarar Bola Ahmed Tinubu, na jam'iyyar APC.
Mai shari'a Haruna Tsammani da ya...
Ya Kamata ƙasata ta Taƙaita Yawan Haihuwa – Shugaban Masar
Ya Kamata ƙasata ta Taƙaita Yawan Haihuwa - Shugaban Masar
Shugaban ƙasar Masar Abdul Fattah al-Sisi ya ce ƙasarsa na buƙatar rage yawan haihuwa domin kauce wa manyan matsalolin da ke tunkarar ƙasar.
Shugaba Sisi ya ce ya kamata ƙasar ta...
Gwamna Seyi Makinde Zai Karɓo Bashin N50bn
Gwamna Seyi Makinde Zai Karɓo Bashin N50bn
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo zai karɓo bashin kuɗi Naira biliyan 50 domin gudanar da harkokin gwamnatinsa.
Wannan ya biyo bayan amincewar da majalisar dokokin jihar ta yi wa buƙatar a zamanta na...
Sauraron ƙararakin Zaɓen Shugaban ƙasa: Kotu ta Tafi Hutun Minti 15
Sauraron ƙararakin Zaɓen Shugaban ƙasa: Kotu ta Tafi Hutun Minti 15
Kotun da ke sauraron ƙararakin zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya ta sanar da tafiya hutun minti 15 domin ci gaba da yanke hukuncin ƙararrakin da ke gabanta.
Mai shari'a Haruna...
Juyin Mulki: Tsorona ya Tabbata a Gabon Cewa Masu Kwaikwayo za su Fara Aikata...
Juyin Mulki: Tsorona ya Tabbata a Gabon Cewa Masu Kwaikwayo za su Fara Aikata Irin Haka - Shugaba Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce yana ta fargabar cewa sojoji za su fara karbe mulki a Afrika bayan juyin mulkin...