Najeriya: Gwamnonin Sun yi Martani a Kan Boye Kayan Tallafi Korona da Ake Zarginsu
Najeriya: Gwamnonin Sun yi Martani a Kan Boye Kayan Tallafi Korona da Ake Zarginsu
Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun karyata zargin adana kayan tallafin COVID-19 ba tare da rabawa talakawa ba
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta ce mafi yawan gwamnonin sun...
Ebonyi: Gwamna ya Fatattaki Hadimansa na Musamman a Kan Tsaro
Ebonyi: Gwamna ya Fatattaki Hadimansa na Musamman a Kan Tsaro
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya kori hadimansa na musamman da ke fannin tsaro.
Ya hada da wasu manyan jami'ansa uku sakamakon kone ofisoshin 'yan sanda da aka yi ....
Ndume: Rage Albashin ‘Yan Majalisu ba Zai ƙara Komai a Tattalin Arziƙin Kasa ba
Ndume: Rage Albashin 'Yan Majalisu ba Zai ƙara Komai a Tattalin Arziƙin Kasa ba
Sanata Ali Ndume ya yi korafi a kan kira da mutane ke yi na a rage albashin yan majalisun tarayya
Ndume ya ce babu wani tasiri da...
Bata Gari sun Balle Gidan Yakubu Dogara, Jami’an Tsaro Sun Bude Musu Wuta
Bata Gari sun Balle Gidan Yakubu Dogara, Jami'an Tsaro Sun Bude Musu Wuta
Fusatattun matasa a jihar Filato sun kutsa gidan tsohon kakakin majalisar wakilan Najeriya
Matasan sun balle gidan Yakubu Dogara da ke kusa da asbitin koyarwa na jami'ar jihar...
Sanata Giwa: Mun Gaza, ku Yafe Mana#ENDSARS
Sanata Giwa: Mun Gaza, ku Yafe Mana#ENDSARS
Sanata Florence Ita-Giwa ta gurfana a kan guiwoyinta tana rokon fusatattun matasa a Calabar
Kamar yadda bidiyon ya bayyana, ta amince da cewa shugabanni a Najeriya sun gaza Ta bukaci matasan da su dauka...
Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata
Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata
Wasu matasa da ake zargin ƴan daba ne sun kai hari gidan Sanata Teslim Folarin a Ibadan Matasan sun sace kayayyaki kamar babura da firinji da kuɗin su ya...
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu
Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka dokar hana fita a wasu yankuna na ƙananan hukumomin Kaduna ta Kudu da kuma Chukun na jihar ta tsawon awa 24.
Dokar za ta yi...
Legas: Yadda ‘Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar
Legas: Yadda 'Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar
Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Legas, Sanai Ogunbiade, ya ce 'yan ta'adda sun shiga gidansa na Ikorodu sun yi masa fashi da tsakar rana
Ya wallafa...
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya
Wasu fusatattun matasa sun afka gidan sanata mai wakiltar Mazaɓar Oyo ta Tsakiya, Teslim Folarin, inda suka wawashe kayayyaki.
Jaridar Premium Times ta ruwaito a yau Asabar cewa matasan...
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki
Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar sa dalilinta na yin shiru a kan harbe-harben Lekki.
Mai bai wa shugaban kasar shawara na musamman a fannin yada labarai, Femi Adesina...