Home SIYASA Page 187

SIYASA

Najeriya: Gwamnonin Sun yi Martani a Kan Boye Kayan Tallafi Korona da Ake Zarginsu

0
Najeriya: Gwamnonin Sun yi Martani a Kan Boye Kayan Tallafi Korona da Ake Zarginsu Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun karyata zargin adana kayan tallafin COVID-19 ba tare da rabawa talakawa ba Kungiyar gwamnonin Najeriya ta ce mafi yawan gwamnonin sun...

Ebonyi: Gwamna ya Fatattaki Hadimansa na Musamman a Kan Tsaro

0
Ebonyi: Gwamna ya Fatattaki Hadimansa na Musamman a Kan Tsaro Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya kori hadimansa na musamman da ke fannin tsaro. Ya hada da wasu manyan jami'ansa uku sakamakon kone ofisoshin 'yan sanda da aka yi ....

Ndume: Rage Albashin ‘Yan Majalisu ba Zai ƙara Komai a Tattalin Arziƙin Kasa ba

0
Ndume: Rage Albashin 'Yan Majalisu ba Zai ƙara Komai a Tattalin Arziƙin Kasa ba Sanata Ali Ndume ya yi korafi a kan kira da mutane ke yi na a rage albashin yan majalisun tarayya Ndume ya ce babu wani tasiri da...

Bata Gari sun Balle Gidan Yakubu Dogara, Jami’an Tsaro Sun Bude Musu Wuta

0
Bata Gari sun Balle Gidan Yakubu Dogara, Jami'an Tsaro Sun Bude Musu Wuta Fusatattun matasa a jihar Filato sun kutsa gidan tsohon kakakin majalisar wakilan Najeriya Matasan sun balle gidan Yakubu Dogara da ke kusa da asbitin koyarwa na jami'ar jihar...

Sanata Giwa: Mun Gaza, ku Yafe Mana#ENDSARS

0
Sanata Giwa: Mun Gaza, ku Yafe Mana#ENDSARS Sanata Florence Ita-Giwa ta gurfana a kan guiwoyinta tana rokon fusatattun matasa a Calabar Kamar yadda bidiyon ya bayyana, ta amince da cewa shugabanni a Najeriya sun gaza  Ta bukaci matasan da su dauka...

Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata

0
Ibadan: An Sace Babura 300 da Wasu Kayayyaki a Gidan Sanata Wasu matasa da ake zargin ƴan daba ne sun kai hari gidan Sanata Teslim Folarin a Ibadan Matasan sun sace kayayyaki kamar babura da firinji da kuɗin su ya...

Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu

0
Kaduna: Gwamnatin ta Saka Dokar Hana Fita a ƙaramar Hukuma Biyu Gwamnatin Jihar Kaduna ta saka dokar hana fita a wasu yankuna na ƙananan hukumomin Kaduna ta Kudu da kuma Chukun na jihar ta tsawon awa 24. Dokar za ta yi...

Legas: Yadda ‘Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar

0
Legas: Yadda 'Yan Daba Suka Sace Takardun Makaranta na, Fasfoti da Kayan Abinci#Dan Majalisar Shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Legas, Sanai Ogunbiade, ya ce 'yan ta'adda sun shiga gidansa na Ikorodu sun yi masa fashi da tsakar rana Ya wallafa...

Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya

0
Oyo: An Samu Wasu Bata Gari Sun Wawashe Gidan Sanata a Najeriya Wasu fusatattun matasa sun afka gidan sanata mai wakiltar Mazaɓar Oyo ta Tsakiya, Teslim Folarin, inda suka wawashe kayayyaki. Jaridar Premium Times ta ruwaito a yau Asabar cewa matasan...

Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki

0
Dalilin da Yasa Buhari ya ki Magana a Kan Harbin Lekki Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar sa dalilinta na yin shiru a kan harbe-harben Lekki. Mai bai wa shugaban kasar shawara na musamman a fannin yada labarai, Femi Adesina...

Labarai

Latest News
DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAPAmbaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a BornoDSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, AjaeroBabu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh YaboKogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da MasarAmbaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a ChadiAkwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen KetareHarin Bam ya Kashe Mutane 21 a SudanMatakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da MakiyayaMutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin NgelaleƳan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar KadunaSojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a KadunaKungiyar NCL ta yi Allah Wadai da Kama ShugabantaA Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAPYajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta Sanya Ranar Sake Ganawa da ASUU