Home SIYASA Page 2

SIYASA

Mataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga Mukaminsa

0
Mataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga Mukaminsa   Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam ya yi murabus daga mukaminsa a yau Juma'a, 27 ga watan Maris, 2026. Kwankwasiyya ta bayyana cewa Aminu Gwarzo ya yi murabus ne bisa kishin kasa, da son...

Kotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, Turaki

0
Kotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, Turaki   Kotu ta bayar da umarnin kamo Kabiru Turaki saboda kin bayyana a gabanta kan tuhumar bayar da bayanan karya ga yan sanda. Rundunar yan sanda na tuhumar shugaban jam'iyyar na PDP da...

An Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano

0
An Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar Kano   Wata babbar kotu a jihar Kano ta soke nasarar Abdullahi Ghali Shitu a matsayin shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso, tare da umartar a bi hukuncinta na baya da ya ayyana Ali Musa...

Tuhume-Tuhumen da ake yi wa El-Rufai

0
Tuhume-Tuhumen da ake yi wa El-Rufai   Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kaduna ta ɗage sauraron buƙatar belin tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai, zuwa ranar 31 ga Maris, 2026. An ɗauki wannan matakin ne bayan zaman kotun na ranar Talata, inda...

Me Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?

0
Me Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?   A ranar Lahadi ne wasu manyan jiga-jigan hamayyar siyasar Najeriya suka kai wata ziyara ga jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, a gidansa, inda daga bisani aka gudanar da taro na siyasa da...

Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai – Gwamna Sule

0
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna Sule   Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya, Abdullahi Sule ya ce wasu na son yin amfani da rashin "zuwan tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari Abuja" domin nuna cewa akwai ɓaraka...

Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma

0
Kare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY Danjuma   Jihar Jigawa – Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya yi watsi da kiran da ake yi wa ‘yan Najeriya da su kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga. Ya bayyana cewa Najeriya...

2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci – Atiku

0
2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - Atiku   FCT Abuja – Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fadi yadda kawancen ‘yan adawa za ta kai ga ci. Ya bayyana cewa za su rungumi kowane dandali da...

Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje – Alhassan Rurum

0
Dalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan Rurum   Wasu 'yanmajalisar tarayya na jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano sun bayyana dalilin wata ziyara ta musamman da suka kai inda suka gana da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Dr...

Gwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar Filato

0
Gwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar Filato   Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya sanar da haramta kiwo da daddare tare da taƙaita amfani da babura a faɗin jihar sakamakon yawaitar hare-haren da ake kai...

Labarai

Latest News
EFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar BornoShugaba Tinubu ya yi Sababbin Naɗa-NaɗaRikici ya ɓarke Tsakanin Jami’an Tsaro da Mazauna ƙauyuka a Jihar Kano'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake a Jihar EbonyiZaɓen 2027: ADC ta Buƙaci Cire Shugaban INECMa'anar Falle Ɗaya CeZaɓen 2027: Me ya sa ƴan Adawa Suka Zaɓi ADC?Ban Taɓa Yarda da NATO ba - TrumpAn ɗage Sauraron Bayar da Belin El-Rufai