Home SIYASA Page 2

SIYASA

Abinda ke Damun El-Rufa’i – APC

0
Abinda ke Damun El-Rufa'i - APC   Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce ɗimuwar rashin samun kujerar minista ce har yanzu ke damun tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Jam'iyyar...

Zargin N240m: Kotu ta Bayar da Umarnin Kama Kwamishinan Ganduje

0
Zargin N240m: Kotu ta Bayar da Umarnin Kama Kwamishinan Ganduje   Kano - Babbar Kotun Jihar Kano ta bayar da umarnin kama tsohon Kwamishinan Shari'a a gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje kan wasu zarge-zarge da ake yi masa. Kotun ta bukaci cafke Barista...

Ƴan Majalisar Tarayya 2 sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC

0
Ƴan Majalisar Tarayya 2 sun Sauya Sheka Daga PDP Zuwa APC   FCT Abuja - Ƴan Majalisar wakilan tarayya biyu sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a zamansu na yau Talata, 18 ga watan Maris, 2025. Shugaban Majalisar...

Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar

0
Majalisar Dokokin Kano ta Amince Gwamna Abba ya Kafa Hukumar Tsaro Mallakin Jihar   Jihar Kano - Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kudirin dokar da zai ba gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ikon kafa sabuwar hukumar tsaro. Amincewar ta biyo...

Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da...

0
Abin da Najeriya ke Buƙata a Wannan Lokaci Shi ne Addu’a ga Shugabanni da Al’umma Baki ɗaya - Sanata Goje   Abuja - Tsohon gwamnan Gombe, Sanata Mohammed Danjuma Goje, ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa yadda yake jagorancin 'yan Najeriya...

Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano...

0
Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano - Gwamna Abba   Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce "babu mutuimn da ya isa ya hana mu gudanar da zaɓe a jihar Kano" kasancewar...

Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata

0
Bayan Kama ƙwayoyi a Gidansa: Majalisa ta Kafa Kwamitin Binciken Sanata   FCT, Abuja - Majalisar dattawa ta ɗauki mataki kan zargin da hukumar NDLEA ta yi wa Sanata Oyelola Yisa Ashiru na samun ƙwayoyi a gidansa. Majalisar dattawan ta kafa kwamitin...

APC ta Gargaɗi Sanata Ndume Kan Sukar Gwamnatin Tinubu

0
APC ta Gargaɗi Sanata Ndume Kan Sukar Gwamnatin Tinubu   Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shawarci tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawan ƙasar, Sanata Ali Ndume kan ya riƙa gabatar da ƙorafin sa kai tsaye ga shugaba Bola Tinubu,...

PDP ta Nada Sabon Mukaddashin Shugabanta

0
PDP ta Nada Sabon Mukaddashin Shugabanta   FCT, Abuja - Tsagin jam'iyyar PDP a Najeriya ta amince da zaben mukaddashin shugbananta a Abuja. Jam'iyyar ta zabi Ahmed Mohammed Yayari a matsayin wanda zai jagorance ta na wucin-gadi kafin ɗaukar matakin gaba. An nada...

Karɓa-Karɓa: Atiku ya yi Kira da a yi wa Mulkin Najeriya Garambuwal

0
Karɓa-Karɓa: Atiku ya yi Kira da a yi wa Mulkin Najeriya Garambuwal   Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira da a yi wa kundin tsarin mulkin ƙasar garambawul domin mayar da mulkin ƙasar na karɓa-karɓa a tsakanin...

Labarai

Latest News
Firaiministan Isra'ila ya yi Barazanar ƙwace Yankunan GazaMutane 14 sun Mutu, 886 Sun Kamu da Cutar Kwalara a Najeriya - NCDCSojojin Sudan sun ƙwato Filin Jirgin Saman Khartoum Daga Hannun Dakarun RSFAllah ya yi wa Abdullahi Tanka Galadanci RasuwaBabu Tabbas ko Zan Tsaya Takara a Zaɓen 2027 - Atikuƙungiyar Boko Haram ta Kashe Sojoji da Dama a BornoNatasha: An yi sa-in-sa a Majalisar DattawaHajji/Umara: Ana Ci gaba da Jan Hankalin Masu ɗauke-ɗauken Hoto a HaramiAn Rantsar Janar Tchiani a Matsayin Shugaban Riƙo na Jamhuriyar NijarƘudurin Cire Kariya ga Gwamnoni ya Tsallake Karatu na Biyu a Majalisar WakilaiAƙalla Falasɗinawa 85 ne Suka Rasa Rayukansu a Sabon Hare-Haren Isra'ilaƳan Bindiga sun yi Awon Gaba da Gomman Fasinjoji a HabashaHamas ta Harba wa Isra'ila Rokoki UkuNimet ta yi Gargaɗi Kan ɓullar Cutar SanƙarauShugaba Tinubu ya Yaba wa Majalisa Kan Tabbatar da Dokar Ta-ɓaci a Jihar Ribas