Ina Farin Cikin Ganin Irin Nasarorin da Ake Samu a Karkashinka – Shugaba Buhari...
Ina Farin Cikin Ganin Irin Nasarorin da Ake Samu a Karkashinka - Shugaba Buhari ga Marwa
Nasara bayan nasarar da Janar Buba Marwa (rtd) yake samu a NDLEA ya burge Muhammadu Buhari.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kira shugaban hukumar NDLEA...
Jiga-Jigan PDP Sun Sauya Sheka Zuwa APC a Jihar Kebbi
Jiga-Jigan PDP Sun Sauya Sheka Zuwa APC a Jihar Kebbi
Rahoton da muke samu daga jihar Kebbi na bayyana cewa, wasu jiga-jigan PDP sun sauya sheka zuwa APC.
Jam'iyyar APC a jihar ta karbe su, ta kuma ba su damar fadin...
Kotu ta Soke ‘Dan Takarar Kujerar Gwamnan APC a Jihar Taraba
Kotu ta Soke 'Dan Takarar Kujerar Gwamnan APC a Jihar Taraba
Kotu ta fitittiki dan takarar kujerar gwamna na jam'iyyar APC a jihar Taraba, Sanata Emmaneul Bwacha.
Kotun tarayya ta baiwa hukumar INEC umurnin ta gaggauta shirya sabon zaben fidda gwani.
Lauyoyin...
Kungiyar ‘Yan China Mazauna Najeriya Sun yi Alla-Wadai da Kashe Ummita
Kungiyar 'Yan China Mazauna Najeriya Sun yi Alla-Wadai da Kashe Ummita
Kungiyar Sinawa 'yan kasuwa a Najeriya ta yi alla-wadai da kisan da ake zargin wani mambanta, Geng Quanrong ya yi wa matashiya Ummukhulthum Sani Buhari a Kano.
Da take mika...
Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Adamawa ya yi Murabus
Shugaban Jam'iyyar APC na Jihar Adamawa ya yi Murabus
Adamawa - Rikicin da ke faruwa a jam'iyyar All Progressives Congress, APC, reshen jihar Adamawa ta janyo shugaban jam'iyyar, Alhaji Ibrahim Bilal ya yi murabus.
Ya mika wasikar murabus dinsa nan take,...
Tinubu ‘Dan Takarar da ya Cika Abin da Ake Bukata – Shettima
Tinubu 'Dan Takarar da ya Cika Abin da Ake Bukata - Shettima
Tsohon gwamnan Borno, kuma abokin Bola Ahmad Tinubu na APC, Kashim Shettima ya bayyana kadan daga dabi'un abokin takararsa.
Shettima ya ce Najeriya na bukatar shugaba mai dabi'u uku...
‘Dan Takarar LP, Obi ya Ziyarci Goodluck Jonathan
'Dan Takarar LP, Obi ya Ziyarci Goodluck Jonathan
Dan takarar shugabancin Najeriya a karkashin jam'iyyar Labour Peter Obi ya ziyarci tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan
A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Tuwita ya ce ya ziyarci tsohon shugaban...
Tabbas Zamu Kawo Karshen Rikicin PDP Gabanin Babban Zaɓen 2023 – Sanata Wabara
Tabbas Zamu Kawo Karshen Rikicin PDP Gabanin Babban Zaɓen 2023 - Sanata Wabara
Muƙaddaahin shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP, Sanata Wabara, yace tabbas zasu kawo karshen rikicin PDP.
Yayin ziyarar da suka kai wa gwamna Abiya, Wabara yace zasu yi...
2023: Kotu ta Umarci INEC da ta Wallafa Sunan Akpobio a Matsayin ‘Dan Takarar...
2023: Kotu ta Umarci INEC da ta Wallafa Sunan Akpobio a Matsayin 'Dan Takarar Sanata na APC
FCT Abuja - Wata babban kotun tarayya da ke Abuja ta umurci hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta amince kuma ta wallafa...
Ku Zabi Wadanda Suka yi Yunkurin Magance Matsalolinku – El-Rufai
Ku Zabi Wadanda Suka yi Yunkurin Magance Matsalolinku - El-Rufai
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya shawarci yan Najeriya kan shugabannin da ya kamata su zaba gabannin zaben 2023.
El-Rufai ya bukaci al'ummar kasar da su zabi wadanda suka yi...





















