Home SIYASA Page 57

SIYASA

Rikicin Cikin Gida: Jam’iyyar PDP ta ‘Dage Taronta na NEC

0
Rikicin Cikin Gida: Jam'iyyar PDP ta 'Dage Taronta na NEC   Jam'iyyar PDP na kara dagulewa, ta dage wasu taruka guda biyu da za ta yi a makon nan masu muhimmanci. Ana ta kai ruwa rana tsakanin Atiku Abubakar, dan takarar shugaban...

Tsaron Jihar Oyo na Cikin Matsala Idan Har Gwamna Makinde ya Zarce a 2023...

0
Tsaron Jihar Oyo na Cikin Matsala Idan Har Gwamna Makinde ya Zarce a 2023 - APC   Jam'iyyar APC a jihar Oyo ta yi gargaɗin cewa tsaron jihar na cikin matsala idan har gwamna Makinde ya zarce a Ofis a 2023. A...

Ya’Yan Jam’iyyar APC a Filato Sun Raina Mukamin da Aka Bawa Gwamna Lalong

0
Ya'Yan Jam'iyyar APC a Filato Sun Raina Mukamin da Aka Bawa Gwamna Lalong   ‘Yan North Central APC Forum ba su goyon bayan Simon Bako Lalong ya zama shugaban kamfe. Kungiyar ta fadawa Gwamnan na jihar Filato cewa ka da ya karbi...

Masu Faɗa a ji a Jam’iyyar PDP Sun Sauya Sheka Zuwa APC

0
Masu Faɗa a ji a Jam'iyyar PDP Sun Sauya Sheka Zuwa APC   Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Kebbi sun sauya sheka, sun kama tsintsiyar jam'iyyar APC mai mulkin jihar. Jiga-jigan sun koka da irin rikicin cikin gida da jam'iyyar PDP...

Nan ba da Jimawa ba El-Rufai Zai Dawo PDP – Bwala Daniel

0
Nan ba da Jimawa ba El-Rufai Zai Dawo PDP - Bwala Daniel   An yi hasashen daya daga cikin manyan matsalolin da jam'iyyar APC za ta shaida nan ba da jimawa ba. Hasashen da Bwala Daniel, mai magana da yawun yakin neman...

Malaman Makaranta a Jihata na Karɓan Albashin N11,000 ko ƙasa da Haka –...

0
Malaman Makaranta a Jihata na Karɓan Albashin N11,000 ko ƙasa da Haka  - Gwamna Zulum   Gwamnan Borno ya tabbatar da cewa wasu malaman makaranta a jiharsa na karɓan albashin N11,000 ko ƙasa da haka duk wata. Farfesa Babagana Zulum, yayin martani...

Rashin Tsaro: ‘Dan Majalisa ya yi Kira ga Abokan Aikinsa da su Kiyayi Zaman...

0
Rashin Tsaro: 'Dan Majalisa ya yi Kira ga Abokan Aikinsa da su Kiyayi Zaman Abuja   Shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilan Najeriya, Ndudi Elumelu, yayi kira ga abokan aikinsa da su kiyayi zaman. Abuja Ya shawarci 'yan majalisar da su koma...

Ka fi Masu Zaginka Gaskiya Dattijo – Masoyin Buhari

0
Ka fi Masu Zaginka Gaskiya Dattijo - Masoyin Buhari   Fitaccen masoyin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Sirajo Saidu Sokoto, ya sake jaddada kaunarsa ga shugaban kasan. A wallafar da yayi a Facebook, ya sanar da cewa dattijon shugaban kasan yafi masu zaginsa...

Jiga-Jigan PDP Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC a Jihar Kebbi

0
Jiga-Jigan PDP Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC a Jihar Kebbi   Jam'iyyar PDP ta gamu da sabon koma baya a yunkurinta na kwace mulkin jihar Kebbi daga hannun jam'iyyar APC a zaɓen 2023. Jigon PDP a ƙaramar hukumar Maiyama, Alhaji Abubakar Kurun...

Shugaba Buhari ya Baiwa Sabbin Sakatarorin Dindindin 3 da ya Naɗa Rantsuwar Fara Aiki

0
Shugaba Buhari ya Baiwa Sabbin Sakatarorin Dindindin 3 da ya Naɗa Rantsuwar Fara Aiki   Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya baiwa Sabbin sakatarorin dindindin uku da ya naɗa rantsuwar fara aiki a Abuja. Buhari ya rantsar da sabbin Sakatarorin ne gabanin fara...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta