Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano na Bincike Kan Budurwar ‘da ta Rataye Kanta’
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano na Bincike Kan Budurwar 'da ta Rataye Kanta'
Rundunar ƴan sandan jihar Kano a arewacin Najeriya tana ci gaba da bincike kan abin da ya sa wata budurwa mai shekara 17 ta rataye kanta a...
2023: Kungiyar CAN ta Nuna Rashin Goyan Bayan APC a Zaben Shugaban Kasa
2023: Kungiyar CAN ta Nuna Rashin Goyan Bayan APC a Zaben Shugaban Kasa
Kungiyar kiristoci na CAN na reshen Arewacin Najeriya sun barranta daga goyon bayan APC.
Sakataren CAN, Sunday Oibe ya bayyana cewa ba su tare da Bola Tinubu/Kashim Shettima...
Hukumar INEC ta Rufe Yin Rijistar Zaɓe
Hukumar INEC ta Rufe Yin Rijistar Zaɓe
Ƴan Najeriya da dama suna ƙorafi kan rashin samun damar yin rijistar zaɓe, bayan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta rufe yin rijistar a jiya Lahadi.
INEC ta ce ba za ta sake...
‘Yan Majalisa Karkashin Kungiyar Marasa Rinjaye a Majalisar Dokoki Sun Shiga Ganawar Sirri
'Yan Majalisa Karkashin Kungiyar Marasa Rinjaye a Majalisar Dokoki Sun Shiga Ganawar Sirri
‘Yan majalisa karkashin kungiyar marasa rinjaye a majalisar dokokin kasar nan sun yi shiga ganawar bayan fage a yau Alhamis 28 ga watan Yuli.
Gidan talabijin na Channels...
Ni na Sanar da Shugaba Buhari Game da Barazanar da Masu Ikirarin Jihadi Suke...
Ni na Sanar da Shugaba Buhari Game da Barazanar da Masu Ikirarin Jihadi Suke yi Kan Cewa za su Kama Shi - El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai ya ce shi ne ya sanar da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari...
Mata Masu Buga Kwallon Kafa Sun Cancanci a Rika Biyansu Kudi Daidai da Maza...
Mata Masu Buga Kwallon Kafa Sun Cancanci a Rika Biyansu Kudi Daidai da Maza 'Yan Kwallo - Cyril Ramaphosa
Shugaban kasar Afirka ta kudu Cyril Ramaphosa ya ce mata masu buga kwallon kafa na kasar sun cancanci a rika biyansu...
Jam’iyyar APC ta Sanar da Sanata Abdullahi Gobir a Matsayin Sabon Shugaban Majalisar Dattijai
Jam'iyyar APC ta Sanar da Sanata Abdullahi Gobir a Matsayin Sabon Shugaban Majalisar Dattijai
Abuja - Jam'iyyar All Progressive Congress watau APC ta ayyana sunan ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Sokoto ta gabas, Sanata Abdullahi Gobir, a matsayin jagoran majalisar...
Yajin Aikin ASUU: Hana Yaran mu Zuwa Makaranta Abu ne Mai Haɗari – Mr...
Yajin Aikin ASUU: Hana Yaran mu Zuwa Makaranta Abu ne Mai Haɗari - Nwobodo
Shugaban hukumar kwadago na kasa, NLC, reshen Jihar Enugu ya ce wasu daliban Najeriya sun zama masu garkuwa da mutane.
Virginus Nwobodo, ya bayyana hakan ne yayin...
Atiku da Abokin Takararsa Sun Gana da Sanatocin PDP Domin Shawo Kan Waɗanda Suka...
Atiku da Abokin Takararsa Sun Gana da Sanatocin PDP Domin Shawo Kan Waɗanda Suka Fusata
Ɗan takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar PDP, Atiku Abubakar, ya fara koƙarin rarrashin mambobin jam'iyya gabanin zaɓen 2023.
A wani babban yunkuri, Atiku da abokin takararsa...
Za a Dauki Lokaci Kafin a Shawo Kan Matsalolin da Harkokin Sufurin Jiragen Sama...
Za a Dauki Lokaci Kafin a Shawo Kan Matsalolin da Harkokin Sufurin Jiragen Sama a Kasar ke Fuskanta - Hadi Sirika
Ministan harkokin sufurin jiragen sama a Najeriya Hadi Sirika,ya ce za a dauki lokaci kafin a shawo kan matsalolin...





















