Home SIYASA Page 56

SIYASA

APC ta Rage Karfin Boko-Haram Zuwa “Kusan Babu Komai” – Festus Keyamo

0
APC ta Rage Karfin Boko-Haram Zuwa "Kusan Babu Komai" - Festus Keyamo   Jigo a tafiyar takarar Tinubu a APC ya magantu, ya ce jam'iyyar ta tabbatar kawo karshen rashin tsaro. Shugaba Buhari ya yiwa Najeriya alkawarin kawo karshen rashin tsaro, tare...

2023: Bayan Atiku, Tinubu ya Nemi ya Gana da Shekarau Ranar Laraba

0
2023: Bayan Atiku, Tinubu ya Nemi ya Gana da Shekarau Ranar Laraba   Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya gayyaci tsohon gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, zuwa taro a ranar Laraba, kwararan majiyoyi suka shaidawa Daily Nigerian. Dan...

Tsohon Gwamnan Filato, Dariye ya Musanta Aniyar Tsayawa Takara a Zaben 2023

0
Tsohon Gwamnan Filato, Dariye ya Musanta Aniyar Tsayawa Takara a Zaben 2023   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yiwa wasu da aka daure bisa sace kudin afuwa, 'yan Najeriya sun fusata. A makon nan ne aka samu rahotannin da ke cewa, tsohon...

Jihata na Daga Cikin Jihohin da Ma’aikata ke Samun Albashi a Kan Kari –...

0
Jihata na Daga Cikin Jihohin da Ma'aikata ke Samun Albashi a Kan Kari - Gwamna Buni   Gwamnan jihar Yobe ya bayyana cewa, jiharsa na daga cikin jihohin da ma'aikata ke samun albashi a kan kari. A baya wani rahoto ya shaida...

Bincike: Jihohi 20 da Jam’iyyar APC na Iya Faɗuwa zaɓen 2023

0
Bincike: Jihohi 20 da Jam'iyyar APC na Iya Faɗuwa zaɓen 2023   Idan har ikirarin shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, cewa rikicin cikin gida ne ya jawo musu faɗuwa a zaɓen Osun, kuma ya kasance Mai ɗorewa, APC na...

Kidayar 2023 Mai Zuwa za ta Kawo Sauyi a Fannin Rashin Tsaro – Shugaba...

0
Kidayar 2023 Mai Zuwa za ta Kawo Sauyi a Fannin Rashin Tsaro - Shugaba Buhari   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, kidayar 2023 mai zuwa za ta kawo sauyi a fannin rashin tsaro. Najeriya ta yi kidayar yawan al'umma da...

Rashin Tsaro: Mambobin Majalisar Dokokin Katsina Zasu Gana da Shugaba Buhari da Gwamna Masari

0
Rashin Tsaro: Mambobin Majalisar Dokokin Katsina Zasu Gana da Shugaba Buhari da Gwamna Masari   Mambobin majalisar dokokin jihar Katsina zasu gana da gwamna Masari da shugaba Buhari kan rashin tsaron jihar. Majalisar ta cimma wannan matsaya ne yayin da matsalar tsaro...

Najeriya za ta Ci gaba da Kasancewa ƙasa daya – Shugaba Buhari

0
Najeriya za ta Ci gaba da Kasancewa ƙasa daya - Shugaba Buhari   Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga shugabannin siyasa akan su mayar da hankalinsu don tabbatar da babbar manufar raya buƙatun kasa, yana cewa "mu ƴan Najeriya...

Kwamishinan Gwamna Tambuwal ya Sauya Sheka Zuwa APC

0
Kwamishinan Gwamna Tambuwal ya Sauya Sheka Zuwa APC   Jam'iyyar PDP na ci gaba da ganin tasku a Sokoto yayin da na hannun daman gwamna ya sauya sheka. Jam'iyyun APC da PDP na ci gaba da kwace mambobi daga rumfunan juna gabanin...

Manufofin Gwamnatin Buhari Kan Tattalin Arziki za su Lalata Arzikin Najeriya – Muhammad Sanusi...

0
Manufofin Gwamnatin Buhari Kan Tattalin Arziki za su Lalata Arzikin Najeriya - Muhammad Sanusi II   Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya bayyana cewa ya gargadi gwamnatin Buhari da cewa manufofinta na tattalin arziki za su lalata arzikin Najeriya. Halifa Sanusi...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta