Kungiyoyin Direbobin Dakon Man Fetur na Shirin Shiga Yajin Aiki
Kungiyoyin Direbobin Dakon Man Fetur na Shirin Shiga Yajin Aiki
An shiga fargabar yiwuwar wahalar man fetur a Najeriya sakamakon umarni da shugabannin kungiyar direbobin dakon man fetur na PTD da NUPENG suka bai wa mabobinsu na shiga yajin aiki.
Kungiyoyin...
Majalisar Dattijai ta Bukaci Gwamnatin Tarayya da ta Fitar da N300b Don Gyara Hanyoyin...
Majalisar Dattijai ta Bukaci Gwamnatin Tarayya da ta Fitar da N300b Don Gyara Hanyoyin Jahar Neja
Majalisar dattijai a ranar Talata ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta samar da Naira biliyan 300 a matsayin kudin taimakon gaggawa don gyara munanan...
Corona: Gwamnatin Najeriya ta Haramtawa Mutane 2000 Shige da Fice a ƙasar
Corona: Gwamnatin Najeriya ta Haramtawa Mutane 2000 Shige da Fice a ƙasar
Kwamitin da ke yakar annobar corona a Najeriiya ya haramtawa mutum dubu biyu shige da fice a kasar na tsawon shekara guda, saboda kaucewa gwajin annobar corona a...
Rundunar Sojojin Saman Colombia ta Kashe ‘Yan Tawayen ƙasar 10
Rundunar Sojojin Saman Colombia ta Kashe 'Yan Tawayen ƙasar 10
Rundunar sojojin saman Colombia ta ce ta kashe ƴan tawayen ƙasar goma a wani hari ta sama da ta kai kan wani sansanin yan tawayen.
Tun a 2016 ne gwamnatin Colommbia...
An Jefi Shugaban Faransa, Emmanuel Macron da ɗanyen ƙwai
An Jefi Shugaban Faransa, Emmanuel Macron da ɗanyen ƙwai
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron wanda wani ya wanke da mari kwanaki ya kara ganin wani tozarcin.
Yayin da Macron ya kai ziyara wani gidan cin abinci a ranar Litinin sai ya...
‘Yan Sandan Jahar Kaduna Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga a Zariya, Sun Kama 5
'Yan Sandan Jahar Kaduna Sun Daƙile Harin 'Yan Bindiga a Zariya, Sun Kama 5
Gwarazan yan sanda sun cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne ɗauke da shanu maƙare da motar Bas a Kaduna.
Kakakin yan sandan Kaduna,...
Kotu na Tuhumar Jami’an Tsaron Falasdinu 14 Kan Kisan Fitattacen Mai Fafutika, Nizar Banat
Kotu na Tuhumar Jami'an Tsaron Falasdinu 14 Kan Kisan Fitattacen Mai Fafutika, Nizar Banat
An gurfanar da wasu jami'an tsaron Falasdinu su 14 gaban kotu dangane da tuhumar da ake yi musu kan kisan wani fitattacen mai fafutika, Nizar Banat.
An...
Batun Albashi: Majalisar Dokoki ta Saka Matakan Tsaro Kan Zanga-Zangar Ma’aikatan Majalissar
Batun Albashi: Majalisar Dokoki ta Saka Matakan Tsaro Kan Zanga-Zangar Ma'aikatan Majalissar
Ma'aikata a majalisar dokoki sun fusata, sun shirya zanga-zanga don neman hakkinsu na albashi.
Majalisar dokoki ta tsaurara tsaro a harabar majalisa bisa tsoron abin da ka iya biyo...
Matsalolin Yankin: Gwamnoni da Sarakunan Arewa Sun Shiga Ganawa a Jahar Kaduna
Matsalolin Yankin: Gwamnoni da Sarakunan Arewa Sun Shiga Ganawa a Jahar Kaduna
Gwamnoni da Sarakunan Arewa sun shiga ganawa a Kaduna don tattauna lamarin Arewa.
Taron ya samu halartan kusan dukkan masu fada a ji a Arewa.
Daga cikin lamuran da za'a...
‘Yan Najeriya 330,000 na Gudun Hijira a Kasashen da ke Makwabta da Najeriya –...
'Yan Najeriya 330,000 na Gudun Hijira a Kasashen da ke Makwabta da Najeriya - Sadiya Umar Farouq
Ministar Jin-ƙai da kare Afkuwar Bala'i ta gwamnatin Najeriya Hajiya Sadiya Farouq, ta ce 'yan ƙasar 330,000 na kudun hijira yanzu haka a...





















