Kenya ta Koka da Mutuwar ‘Yan Kasarta 89 a Saudiyya
Kenya ta Koka da Mutuwar 'Yan Kasarta 89 a Saudiyya
Kenya na nazarin hana zuwa neman aiki kasar Saudiyya bayan ‘yan kasarta 89 sun mutu a kasar shekaru biyu da suka gabata.
Jaridar Standard ta Kenya ta ce hukumomin Kenya sun...
Magance Matsalolin Tsaro: Chadi za ta Kara Yawan Sojojinta Zuwa 60,000
Magance Matsalolin Tsaro: Chadi za ta Kara Yawan Sojojinta Zuwa 60,000
Gwamnatin sojojin Chadi ta ce tana shirin kara yawan dakarun kasar domin magance matsalolin tsaro da suka hada da barazanar ‘yan ta’adda da kuma ‘yan tawaye.
Ministan tsaron kasar Janar...
Kyamar Musulmi ta fi Muni Kuma Tana Yaduwa a India – Firaministan Pakistan
Kyamar Musulmi ta fi Muni Kuma Tana Yaduwa a India - Firaministan Pakistan
Firaministan Pakistan Imran Khan ya zargi India a zauren Majalisar Dinkin Duniya da kyamar addinin Islama.
Wadannan Kalaman sun janyo martani mai zafi daga wakilan India.
Imran Khan ya...
Somalia: An Kai Harin Bom Kusa da Fadar Shugaban Kasa a Mogadishu
Somalia: An Kai Harin Bom Kusa da Fadar Shugaban Kasa a Mogadishu
Wata mota makare da bama -bamai ta tashi kusa da fadar shugaban kasa a Mogadishu, babban birnin Somalia.
Kafafen yada labarai na cikin gida sun ce an kai harin...
Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgi a Gabashin Rasha
Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgi a Gabashin Rasha
Babu wanda ya tsira bayan da wani jirgi da ke dauke da mutane 28 ya yi hadari a gabashin Rasha a ranar Talata, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na...
Shekaru 47 Kawai na yi da Tafiya Amma Mata na 2 Sun Kasa Jira...
Shekaru 47 Kawai na yi da Tafiya Amma Mata na 2 Sun Kasa Jira na - Tsoho Mai Shekaru 84
Peter Oyuk, tsoho mai shekaru 84 ya bayyana mamakin sa dangane da irin abin da matan sa su ka yi...
Za’a Saka Fasahar 5G a Najeriya a 2022 – Farfesa Pantami
Za'a Saka Fasahar 5G a Najeriya a 2022 - Farfesa Pantami
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Pantami, yace za'a saka fasahar 5G a Najeriya a watan Janairu, 2022.
Ministan yace fasahar 5G zata taimaka matuƙa gaya wajen kare...
Jam’iyyar PDP ta Nemi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele da ya Bar Ofis
Jam'iyyar PDP ta Nemi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele da ya Bar Ofis
Jam'iyyar PDP ta bayyana bukatar gwamnan CBN ya bar ofis saboda barnar da ya yiwa kasa.
PDP ta ce, APC da gwamnan su suka lalata darajar Naira...
Gwamna Ifeanyi Okowa ya yi Rashin Mai ba Shi Shawara na Musamman Kan Ci...
Gwamna Ifeanyi Okowa ya yi Rashin Mai ba Shi Shawara na Musamman Kan Ci Gaban Kasuwanci
Gwamnatin jahar Delta baki daya ta fada cikin jimamin mutuwar Mary Iyasere.
Har zuwa mutuwarta, Iyasere ita ce mai ba da shawara na musamman ga...
Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun ‘Yan Bindiga Sun...
Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun 'Yan Bindiga Sun Fara Shigo wa Kano
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Rogo da Karaye, Haruna Isah Dederi, ya koka kan shigar yan bindiga jahar.
Kano A cewarsa yan...





















