Labarai

Kenya ta Koka da Mutuwar ‘Yan Kasarta 89 a Saudiyya

0
Kenya ta Koka da Mutuwar 'Yan Kasarta 89 a Saudiyya   Kenya na nazarin hana zuwa neman aiki kasar Saudiyya bayan ‘yan kasarta 89 sun mutu a kasar shekaru biyu da suka gabata. Jaridar Standard ta Kenya ta ce hukumomin Kenya sun...

Magance Matsalolin Tsaro: Chadi za ta Kara Yawan Sojojinta Zuwa 60,000

0
Magance Matsalolin Tsaro: Chadi za ta Kara Yawan Sojojinta Zuwa 60,000   Gwamnatin sojojin Chadi ta ce tana shirin kara yawan dakarun kasar domin magance matsalolin tsaro da suka hada da barazanar ‘yan ta’adda da kuma ‘yan tawaye. Ministan tsaron kasar Janar...

Kyamar Musulmi ta fi Muni Kuma Tana Yaduwa a India – Firaministan Pakistan

0
Kyamar Musulmi ta fi Muni Kuma Tana Yaduwa a India - Firaministan Pakistan   Firaministan Pakistan Imran Khan ya zargi India a zauren Majalisar Dinkin Duniya da kyamar addinin Islama. Wadannan Kalaman sun janyo martani mai zafi daga wakilan India. Imran Khan ya...

Somalia: An Kai Harin Bom Kusa da Fadar Shugaban Kasa a Mogadishu

0
Somalia: An Kai Harin Bom Kusa da Fadar Shugaban Kasa a Mogadishu      Wata mota makare da bama -bamai ta tashi kusa da fadar shugaban kasa a Mogadishu, babban birnin Somalia. Kafafen yada labarai na cikin gida sun ce an kai harin...

Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgi a Gabashin Rasha

0
Mutane 28 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Jirgi a Gabashin Rasha   Babu wanda ya tsira bayan da wani jirgi da ke dauke da mutane 28 ya yi hadari a gabashin Rasha a ranar Talata, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na...

Shekaru 47 Kawai na yi da Tafiya Amma Mata na 2 Sun Kasa Jira...

0
Shekaru 47 Kawai na yi da Tafiya Amma Mata na 2 Sun Kasa Jira na - Tsoho Mai Shekaru 84   Peter Oyuk, tsoho mai shekaru 84 ya bayyana mamakin sa dangane da irin abin da matan sa su ka yi...

Za’a Saka Fasahar 5G a Najeriya a 2022 – Farfesa Pantami

0
Za'a Saka Fasahar 5G a Najeriya a 2022 - Farfesa Pantami   Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Ali Pantami, yace za'a saka fasahar 5G a Najeriya a watan Janairu, 2022. Ministan yace fasahar 5G zata taimaka matuƙa gaya wajen kare...

Jam’iyyar PDP ta Nemi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele da ya Bar Ofis

0
Jam'iyyar PDP ta Nemi Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele da ya Bar Ofis   Jam'iyyar PDP ta bayyana bukatar gwamnan CBN ya bar ofis saboda barnar da ya yiwa kasa. PDP ta ce, APC da gwamnan su suka lalata darajar Naira...

Gwamna Ifeanyi Okowa ya yi Rashin Mai ba Shi Shawara na Musamman Kan Ci...

0
Gwamna Ifeanyi Okowa ya yi Rashin Mai ba Shi Shawara na Musamman Kan Ci Gaban Kasuwanci   Gwamnatin jahar Delta baki daya ta fada cikin jimamin mutuwar Mary Iyasere. Har zuwa mutuwarta, Iyasere ita ce mai ba da shawara na musamman ga...

Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun ‘Yan Bindiga Sun...

0
Dan Majalisar Wakilai Mai Wakiltar Mazaɓar Rogo/Karaye ya Bayyana Cewa Korarrun 'Yan Bindiga Sun Fara Shigo wa Kano   Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Rogo da Karaye, Haruna Isah Dederi, ya koka kan shigar yan bindiga jahar. Kano A cewarsa yan...

Labarai

Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno