Tsohuwar Ministar Buhari ta Bayyana Yadda ta Ci gaba da Rayuwa Bayan Badakatar kwalin...
Tsohuwar Ministar Buhari ta Bayyana Yadda ta Ci gaba da Rayuwa Bayan Badakatar kwalin NYSC
Kemi Adeosun ta bayyana irin halin da ta riski kanta a ciki bayan badakatar satifiket dinta.
Tsohuwar ministar ta bayyana cewa bayan afkuwar lamarin ta kan...
Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a Kabul
Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a Kabul
Gwamnatin Taliban a Afghanistan ta ce daga yanzu maza da mata ba za su tafi wuraren shakatawa ba lokaci guda a Kabul.
Sanarwar da gwamnatin ta fitar ta...
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojojin Nijar 6
'Yan Bindiga Sun Hallaka Sojojin Nijar 6
An kashe sojojin Nijar shida wani hari da ƴan bindiga suka kai kudu maso yammacin ƙasar, kusa da iyaka da Burkina Faso, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta sanar ranar Asabar.
Harin wanda aka...
Shugaban Ukraine ya Sake Kira ga Gwamnatocin ƙasashen Yammaci da su ba Shi Makamai
Shugaban Ukraine ya Sake Kira ga Gwamnatocin ƙasashen Yammaci da su ba Shi Makamai
Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya yi kira ga gwamnatocin ƙasashen yammaci su ba shi jirage da tankokin yaƙi da makaman kakkabo makami mai linzami.
A jawabin da...
Rundunar ‘Yan Sandan Jahar Neja Sun Kama Mai Kai wa ‘Yan Bindiga Abinci
Rundunar 'Yan Sandan Jahar Neja Sun Kama Mai Kai wa 'Yan Bindiga Abinci
Rundunar ‘yan sandan Jihar Neja ta yi ram da wani Umar Dauda, mai shekaru 20 da ake zargin yana kai wa ‘yan ta’addan jihar kayan abinci.
An samu...
Abu Mai Fashewa ya Fashe a Yakin Rigasa da ke Jahar Kaduna
Abu Mai Fashewa ya Fashe a Yakin Rigasa da ke Jahar Kaduna
Mazauna yankin rigasa sun shiga ruɗani, yayin da wani abu mai fashewa ya fashe a daren Juma'a kusa da mai P.O.S, wajen wani masallaci.
Lamarin ya ritsa da mutane...
Mata Sun Fito Zanga-Zanga Kan Adawa da Rufe Makarantun Mata a Afghanistan
Mata Sun Fito Zanga-Zanga Kan Adawa da Rufe Makarantun Mata a Afghanistan
Mata da dama sun fito zanga-zanga domin adawa da matakin gwamnatin Taliban na rufe makarantun sakandare na mata.
Matan sun fito rike da kwalaye da ke dauke da bayanin...
Jami’an China Sun Tabbatar da Cewa Babu Wanda ya Tsira da Ransa a Jirgin...
Jami'an China Sun Tabbatar da Cewa Babu Wanda ya Tsira da Ransa a Jirgin da ya yi hatsari
Jami'an China sun tabbatar da cewa babu wanda ya tsira da ransa sakamakon hatsarin jirgin saman fasinja a lardin Guangxi a ranar...
Jami’an Ukraine 300 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin da Rasha ta Kai Birnin...
Jami'an Ukraine 300 ne Suka Rasa Rayukansu a Harin da Rasha ta Kai Birnin Mariupol
Mun sami karin bayanai kan harin sama da dakarun Rasha suka kai a birnin Mariupol na kudancin Ukraine.
Kawo yanzu, ba a san yawan wadanda suka...
kudaden Paris Club: Kotu ta yi Watsi da Karar da Manyan Lauyoyin Gwamnatin Jahohi...
kudaden Paris Club: Kotu ta yi Watsi da Karar da Manyan Lauyoyin Gwamnatin Jahohi 36 Suka Shigar Kan Gwamnatin Tarayya
Abuja- Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da manyan lauyoyin gwamnatin jihohi 36 suka shigar...