Home Taska Page 133

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Allah ya yi wa Mahaifiyar Abubakar Idris Dadiyata Rasuwa

0
Allah ya yi wa Mahaifiyar Abubakar Idris Dadiyata Rasuwa Allah ya yiwa Malama Fatima, mahaifiyar Abubakar Idris Dadiyata wanda wasu da ba a san ko su waye ba suka sace shi, rasuwa. Marigayiyar ta amsa kiran mahaliccinta ne a safiyar yau...

NHGSFP: FMHADMSD ta Samu Yardan Ɗalibai a Makarantun Gwamnati 

0
NHGSFP: FMHADMSD ta Samu Yardan Ɗalibai a Makarantun Gwamnati    Shirin National Home Grown School Feeding Programme na kasa, wani babban shiri ne kuma daya ne daga cikin shirye-shirye masu kayatarwa na Ma'aikatar jin kai, agaji da inganta rayuwar al'umma na...

Dakarun Sojin Kasa Sun Hallaka Gawurtaccen ‘Dan Kungiyar ‘Yan Awaren IPOB/ESN a Jahar Imo

0
Dakarun Sojin Kasa Sun Hallaka Gawurtaccen 'Dan Kungiyar 'Yan Awaren IPOB/ESN a Jahar Imo Dakarun birged ta 34 na Manyan Bindigogi ranar Lahadi 17 ga watan Afrilu 2022 sun samu nasarar hallakar da gawurtaccen d'an haramtacciyar k'ungiyar y'an awaren IPOB/ESN...

Ki Daina Yaudarar ‘Yan Najeriya da Mabiyanki ta Hanyar Amfani da ni Kina Hada...

0
Ki Daina Yaudarar 'Yan Najeriya da Mabiyanki ta Hanyar Amfani da ni Kina Hada Karairayi - Tsohon Mijin Jaruma Mai Kayan Mata Tsohon mijin fitacciyar mai siyar da kayan mata, Jaruma, Fahad ya bayyana cewa yana kula ta ne kawai...

Idan na Daina Shan Fitsarina Zan Mutu – Mata Mai Ciwon Daji

0
Idan na Daina Shan Fitsarina Zan Mutu - Mata Mai Ciwon Daji A cikin shekaru 4 da suka gabata, wata mata daga garin Colorado a kasar Amurka mai suna Carrie ta kamu da tsananin kaunar shan fitsarinta. Carrie ta tsiri wannan...

Ma’aikatan EFCC da ICPC Sun yi Tir da Yafewa Nyame da Dariye da Shugaba...

0
Ma'aikatan EFCC da ICPC Sun yi Tir da Yafewa Nyame da Dariye da Shugaba Buhari ya yi Ma’aikatan da suka saida ransu a EFCC da ICPC sun yi tir da yafewa Jolly Nyame da Joshua Dariye. Bayan tsawon shekara da shekaru...

Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Jahar Imo

0
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Jahar Imo Rahoton da muke samu daga majiya ya bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun farmaki jihar Imo jiya Lahadi. Wannan harin ya biyo bayan kisan gilla da aka yiwa wani jami'in hukumar zabe...

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Kasa(ASUU) ta Shiga  Ruɗu da Tsilla-Tsilla

0
Kungiyar Malaman Jami'o'i Ta Kasa(ASUU) ta Shiga  Ruɗu da Tsilla-Tsilla Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta ƙasa, (ASUU) ta ruɗe, ta kamu da ruɗani, ta kuma afka cikin kame-kame da tsilla-tsilla akan mai shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA),...

‘Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Gidan ‘Dan Takarar Gwamnan Jahar Ribas, Tonye Princewill 

0
'Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Gidan 'Dan Takarar Gwamnan Jahar Ribas, Tonye Princewill  Tonye Princewill, dan takarar gwamnan Jihar Ribas ya zargi wasu ‘yan bindiga da kai wa gidansa farmaki sai dai basu sace wani abu mai tsada ba. Kamar yadda...

Dakarun MNJTF Sun Halaka Mayakan Boko Haram/ISWAP 15 da Kwamandan Kungiyar

0
Dakarun MNJTF Sun Halaka Mayakan Boko Haram/ISWAP 15 da Kwamandan Kungiyar Dakarun Rundunar Sojin Hadin Gwiwa MNJTF sun sami nasarar halaka mayakan kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP, Abu Fatima da wasu Karin Mayakan Kungiyar 15, a...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta