Home Taska Page 184

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Datse Layukan Sadarwa: ‘Yan Bindiga Sun Koma Amfani da Kafofin Sadarwa na Kasashe da...

0
Datse Layukan Sadarwa: 'Yan Bindiga Sun Koma Amfani da Kafofin Sadarwa na Kasashe da ke Makwabtaka da Najeriya - 'Dan Majalisar Sokoto   Dan majalisar jahar Sokoto ya ce 'yan bindiga sun koma amfani da layikan sadarwan Nijar wurin kai farmaki. Aminu...

Harin ‘Yan Bindiga a Barikin Sojojin Jahar Sokoto ya yi Sanadiyyar Hallaka Mutane da...

0
Harin 'Yan Bindiga a Barikin Sojojin Jahar Sokoto ya yi Sanadiyyar Hallaka Mutane da Dama    Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari barikin sojoji a jahar Sokoto, inda suka hallaka jami'ai dama. Rahotanni sun tabbatar da cewa maharan sun kai harin...

Afghanistan: Taliban ta Haramta Aske Gemu da Kuma Kunna kiɗa

0
Afghanistan: Taliban ta Haramta Aske Gemu da Kuma Kunna kiɗa   Hukumomin Taliban a Lashkar Gah a lardin Helmand na Afghanistan sun haramta aske gemu da kuma kunna kiɗa. Hukumomin na Taliban sun sanar da ɗaukar matakin ne bayan ganawa da masu...

Cin Zarafin Mata: ‘Yan Sanda a Makka Sun Kama ‘Dan Kasar Masar

0
Cin Zarafin Mata: 'Yan Sanda a Makka Sun Kama 'Dan Kasar Masar   'Yan sanda a Makka sun kama wani dan kasar Masar ranar Asabar bisa laifin cin zarafin mata a bainar jama'a a birnin Jeddah, akamar yadda jaridar Saudi Gazette...

An Samu Aman Wuta a Spain

0
An Samu Aman Wuta a Spain   Hukumar ba da agajin gaggawa a Tsibirin Canary ta kwashe karin mazauna tsibirin La Palma na Spain, yayin da aikin aman wuta ke karuwa a yankin, kuma hayakin hayaki ya turmuke samaniya. An ji karar...

Gwamna El-Rufa’i ya Naɗa Muhammadu Sanusi na II a Matsayin Uban Jami’ar Jahar...

0
Gwamna El-Rufa'i ya Naɗa Muhammadu Sanusi na II a Matsayin Uban Jami'ar Jahar Kaduna   An naɗa tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a matsayin Uban Jami'ar Jahar Kaduna (KASU), bayan ya jagoranci taron yaye daliban jami'ar na hudu a ranar...

Kenya ta Koka da Mutuwar ‘Yan Kasarta 89 a Saudiyya

0
Kenya ta Koka da Mutuwar 'Yan Kasarta 89 a Saudiyya   Kenya na nazarin hana zuwa neman aiki kasar Saudiyya bayan ‘yan kasarta 89 sun mutu a kasar shekaru biyu da suka gabata. Jaridar Standard ta Kenya ta ce hukumomin Kenya sun...

Magance Matsalolin Tsaro: Chadi za ta Kara Yawan Sojojinta Zuwa 60,000

0
Magance Matsalolin Tsaro: Chadi za ta Kara Yawan Sojojinta Zuwa 60,000   Gwamnatin sojojin Chadi ta ce tana shirin kara yawan dakarun kasar domin magance matsalolin tsaro da suka hada da barazanar ‘yan ta’adda da kuma ‘yan tawaye. Ministan tsaron kasar Janar...

Hanyoyin da Mata Masu Juna biyu ke Iya Yada Cututtuka Zuwa ga Jariransu

0
Hanyoyin da Mata Masu Juna biyu ke Iya Yada Cututtuka Zuwa ga Jariransu   Wasu hanyoyi uku da mata masu juna biyu ke iya yada wasu cututtuka zuwa ga jariransu su ne, a ciki da lokacin haihuwa da kuma yayin shayarwa,...

Sojoji 7 da ‘Yan Banga 4 Sun Rasa Rayukan su a Harin da ‘Yan...

0
Sojoji 7 da 'Yan Banga 4 Sun Rasa Rayukan su a Harin da 'Yan ISWAP Suka Kai Yankin Marte-Dikwa Dake Borno   Rahotanni daga jahar Borno a arewa maso gabashin Najeriya na cewa mayakan Iswap sun yi wa sojojin kasar kwantan...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta