Firam Ministan Bahrain ya Rasu
Firam Ministan Bahrain ya Rasu
Firam Ministan kasar Bahrain, Sheikh Khalifa bin Salman al Khalifa, ya mutu, sanarwa daga fadar mulki.
Sheikh Khalifa bin Salman al Khalifa ya rasu yana mai shekaru 84 a duniya.
Firam Ministan ya mutu neda safiyar nan...
A kori Ma’aikata ‘Yan Faransa – Malaman Addini ga Gwamnatin Kano
A kori Ma'aikata 'Yan Faransa - Malaman Addini ga Gwamnatin Kano
Malaman addinin jihar Kano sun bukaci Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi gaggawar dakatar da 'yan kasar Faransa daga yi wa jihar aiki.
Hakan ya biyo bayan sukar musulunci da shugaban...
Mafi Yawancin Jami’an ‘Yan Sanda ba Kasa Suke Tsarewa ba – Tsohon IGP
Mafi Yawancin Jami'an 'Yan Sanda ba Kasa Suke Tsarewa ba - Tsohon IGP
Tsohon Sifeton yan sanda, Solomon Arase, ya fasa kwai.
Ya ce yan sandan Najeriya masu kudi kadai suke tsaro, maimakon daukacin yan Najeriya Tsohon Sifeto Janar na yan...
FG ta yi Magana Akan Wada Aka Yankewa Hukunci a UAE
FG ta yi Magana Akan Wada Aka Yankewa Hukunci a UAE
FG ta magantu a kan ma su daukan nauyin Boko Haram da aka yankewa hukunci a UAE.
Ta ce suna iya daukaka kara zuwa kotun kolin Daular Larabawar idan suka...
ALLAH ya Yiwa Dan Iyan Zazzau Rasuwa
ALLAH ya Yiwa Dan Iyan Zazzau Rasuwa
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!
Kwana daya bayan nadin sabon sarki, Dan iyan Zazzau ya rasu .
Ya rasu bayan rashin lafiyan da yayi fama da shi Allah ya yiwa Dan Iyan Zazzau, Alhaji...
Wasu ‘Yan Bindiga Sukai wa Tawagar Wani Kwamishina Hari
Wasu 'Yan Bindiga Sukai wa Tawagar Wani Kwamishina Hari
Ƴan bindiga sun kai wa tawagar gwamnatin Jihar Zamfara hari.
Direba ɗaya daga cikin tawagar ya riga mu gidan gaskiya.
Tawagar tana dawowa ne daga Jihar Katsina inda ta tafi mika yara da...
Gwamati ta Ware Kamfanin Dangote Daga Dokar Rufe Iyakokin Kasa
Gwamati ta Ware Kamfanin Dangote Daga Dokar Rufe Iyakokin Kasa
Gwamnatin tarayya ta yarje gami da sahalewa kamfanin siminti na Dangote ya cigaba da fitar da kayayyakinsa zuwa makwabtan ƙasashe duk da dokar rufe iyakokinta.
Tuni mutane suka fara sa ran...
CBN ta ki Amincewa da Cire Rubutun Larabcin Dake Jikin Naira
CBN ta ki Amincewa da Cire Rubutun Larabcin Dake Jikin Naira
Lauyan ya shigar da kara kotu domin bukatar cire rubutun ajami daga kan Naira.
Ya ce ana kokarin Musuluntar da Najeriya kuma hakan ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya Babban...
An Yankewa Wasu ‘Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
An Yankewa Wasu 'Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
Wato kotun kasar hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta zartar da hukunci a kan wasu 'yan Najeriya shidda.
Ana zargin mutanen da yin amfani da kudadensu wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci na...
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano
Masu garkuwa da mutane suna cigaba da cin karensu babu babbaka a titin Abuja zuwa Kaduna duk da yakarsu da ake yi.
A makon da ya gabata, sun sace...












