Mafi Yawancin Jami’an ‘Yan Sanda ba Kasa Suke Tsarewa ba – Tsohon IGP
Mafi Yawancin Jami'an 'Yan Sanda ba Kasa Suke Tsarewa ba - Tsohon IGP
Tsohon Sifeton yan sanda, Solomon Arase, ya fasa kwai.
Ya ce yan sandan Najeriya masu kudi kadai suke tsaro, maimakon daukacin yan Najeriya Tsohon Sifeto Janar na yan...
FG ta yi Magana Akan Wada Aka Yankewa Hukunci a UAE
FG ta yi Magana Akan Wada Aka Yankewa Hukunci a UAE
FG ta magantu a kan ma su daukan nauyin Boko Haram da aka yankewa hukunci a UAE.
Ta ce suna iya daukaka kara zuwa kotun kolin Daular Larabawar idan suka...
ALLAH ya Yiwa Dan Iyan Zazzau Rasuwa
ALLAH ya Yiwa Dan Iyan Zazzau Rasuwa
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!
Kwana daya bayan nadin sabon sarki, Dan iyan Zazzau ya rasu .
Ya rasu bayan rashin lafiyan da yayi fama da shi Allah ya yiwa Dan Iyan Zazzau, Alhaji...
Wasu ‘Yan Bindiga Sukai wa Tawagar Wani Kwamishina Hari
Wasu 'Yan Bindiga Sukai wa Tawagar Wani Kwamishina Hari
Ƴan bindiga sun kai wa tawagar gwamnatin Jihar Zamfara hari.
Direba ɗaya daga cikin tawagar ya riga mu gidan gaskiya.
Tawagar tana dawowa ne daga Jihar Katsina inda ta tafi mika yara da...
Gwamati ta Ware Kamfanin Dangote Daga Dokar Rufe Iyakokin Kasa
Gwamati ta Ware Kamfanin Dangote Daga Dokar Rufe Iyakokin Kasa
Gwamnatin tarayya ta yarje gami da sahalewa kamfanin siminti na Dangote ya cigaba da fitar da kayayyakinsa zuwa makwabtan ƙasashe duk da dokar rufe iyakokinta.
Tuni mutane suka fara sa ran...
CBN ta ki Amincewa da Cire Rubutun Larabcin Dake Jikin Naira
CBN ta ki Amincewa da Cire Rubutun Larabcin Dake Jikin Naira
Lauyan ya shigar da kara kotu domin bukatar cire rubutun ajami daga kan Naira.
Ya ce ana kokarin Musuluntar da Najeriya kuma hakan ya sabawa kundin tsarin mulkin Najeriya Babban...
An Yankewa Wasu ‘Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
An Yankewa Wasu 'Yan Najeriya Hukunci Mai Zafi a UAE
Wato kotun kasar hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta zartar da hukunci a kan wasu 'yan Najeriya shidda.
Ana zargin mutanen da yin amfani da kudadensu wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci na...
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano
Muhammadu Sanusi II: An yi Garkuwa da Dan Uwan Tsohon Sarkin Kano
Masu garkuwa da mutane suna cigaba da cin karensu babu babbaka a titin Abuja zuwa Kaduna duk da yakarsu da ake yi.
A makon da ya gabata, sun sace...
EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar
EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar
Akwai fargabar cewa ana shirin fara sabuwar zanga-zangar EndSARS bayan CBN ya sami yardar kotu don daskarar da asusun wasu masu zanga-zanga.
Kotun ta ba CBN izinin daskarar da asusun har zuwa lokacin da za...
Kamar da Kasa Aciki Inji Mai Ciwon Ido: Wata Budurwa ta Saka Wani Saurayi...
Kamar da Kasa Aciki Inji Mai Ciwon Ido: Wata Budurwa ta Saka Wani Saurayi Mutuwar Tsaye
Wata Juanita, 'yar kasar Ghana, ta ciza mazakutar wani Emmanuel bayan yayi mata fyade.
Ya shiga dakinta tsakiyar dare da bindiga, inda ya kwashe mata...












