Home Taska Page 311

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar

0
EndSARS: Ana Shirin Fara Sabuwar Zanga-Zangar Akwai fargabar cewa ana shirin fara sabuwar zanga-zangar EndSARS bayan CBN ya sami yardar kotu don daskarar da asusun wasu masu zanga-zanga. Kotun ta ba CBN izinin daskarar da asusun har zuwa lokacin da za...

Kamar da Kasa Aciki Inji Mai Ciwon Ido: Wata Budurwa ta Saka Wani Saurayi...

0
Kamar da Kasa Aciki Inji Mai Ciwon Ido: Wata Budurwa ta Saka Wani Saurayi Mutuwar Tsaye Wata Juanita, 'yar kasar Ghana, ta ciza mazakutar wani Emmanuel bayan yayi mata fyade. Ya shiga dakinta tsakiyar dare da bindiga, inda ya kwashe mata...

Kwamandan Sojoji: Har Ruwa da Lemu Muka Rabawa Masu Zanga-Zangar Endsars a Lekki tollgate

0
Kwamandan Sojoji: Har Ruwa da Lemu Muka Rabawa Masu Zanga-Zangar Endsars a Lekki tollgate Kwamandan bataliya ta 65, Salisu Bello, ya musanta kashe-kashen da sojoji suka yi a Lekki Tollgate. A cewarsa, har ruwa da ruwan lemu sojoji suka gabatar wa...

Ibadan: Babban Shagon Uwar Gidan Ajimobi ya Kama da Wuta

0
Ibadan: Babban Shagon Uwar Gidan Ajimobi ya Kama da Wuta Babban kantin uwar gidan Ajimobi ya kama da wuta a Ibadan. A yanzu haka yan kwana-kwana na nan suna kokarin ganin sun kashe gobarar wacce ba a san musabbabinta ba. Har ila...

Zamfara: An Ceto Wasu ‘Yan Matan Katsina Daga Hannun ‘Yan Bindiga

0
Zamfara: An Ceto Wasu 'Yan Matan Katsina Daga Hannun 'Yan Bindiga Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da kubutar da wasu 'yammata 26 da 'yan bindiga suka sace tare da yin garkuwa da su. Ceto 'yammmatan na daga cikin nasarorin da jihar...

Legas: ‘Yan Daba Sun Saci Bindigar AK-47 Guda 100

0
Legas: 'Yan Daba Sun Saci Bindigar AK-47 Guda 100 Kwamitin shugaban yan sandan Najeriya kan barnar da aka yi a lokacin zanga-zangar EndSARS ta fara fitar da bayanai. Kwamitin wanda CP Yaro Abutu ke jagoranta, ya ce yan daba sun sace...

Katsina: Rundunar ‘Yan Sanda ta Cafke Wasu Manyan ‘Yan Fashi

0
Katsina: Rundunar 'Yan Sanda ta Cafke Wasu Manyan 'Yan Fashi Yan sandan jihar Katsina sun gurfanar da wasu kasurguman yan bindiga. Har ila yau rundunar yan sandan ta baje kolin wani dillalin dalar Amurka na bogi. An yi nasarar cafke miyagun ne...

IGP ya Bada Umarnin Gudanar da Bincike Akan ‘Yar Wasan Dirama #Rahma Sadau

0
IGP ya Bada Umarnin Gudanar da Bincike Akan 'Yar Wasan Dirama #Rahma Sadau Duk da bidiyo da hirar da tayi, ana tsoron kalaman batanci da hotunan Rahada Sadau ya haifar ka iya haddasa fitina. Tsoron haka IGP Adamu ya bada umurnin...

IGP ya Janye ‘Yan Sandan Dake Kare Wasu Manyan Attajirai da Wasu Manyan ‘Yan...

0
IGP ya Janye 'Yan Sandan Dake Kare Wasu Manyan Attajirai da Wasu Manyan 'Yan Siyasa A karo na biyu cikin yan makonni, IGP Adamu ya aikewa kwamishanoni da kwamandoji sakon kar a kwana. Tun bayan rikicin EndSARS, an bukaci a janye...

Najeriya: Wasu Sabbin Mutane Sun Kamu da Cutar Korona

0
Najeriya: Wasu Sabbin Mutane Sun Kamu da Cutar Korona Maimakon samun sauki, daruruwan yan Najeriya na sake kamuwa da cutar Korona. Gwamnatin tarayya na tsoron adadin masu kamuwa da cutar zai yi tashin gwauron zabi sakamakon zanga-zangar ENDSARS. Hukumar NCDC ta tsara...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta