An Kara Samu ɓullowar Sabuwar Cuta a Nigeria
An Kara Samu ɓullowar Sabuwar Cuta a Nigeria
Wata bakuwar cuta ta bulla a garin Okpeilo-Otukpa da ke jihar Benue.
An tattaro cewa cutar ta halaka mutane 17 cikin yan kwanaki yayinda sauran mutane da suka harbu suke samun kulawa.
Gwamnatin jihar...
Za’a Fara Biyan Haraji a Jahar Kaduna
Za'a Fara Biyan Haraji a Jahar Kaduna
Hukumar amsar haraji ta jihar Kaduna, KADRIS, za ta wajabta wa duk wanda ya mallaki hankalin kansa biyan harajin N1000 duk shekara.
A cewar shugaban hukumar, Dr Zaid Abubakar, daga ranar Laraba, za a...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Wani Hakimi da Yaransa
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Wani Hakimi da Yaransa
Ƴan bindiga sun tafi gidan hakimin garin Matseri a Jihar Zamfara sun yi awon gaba da shi.
Ƴan bindigan sun kuma sace yaran hakimin guda hudu a lokacin da suka tafi sace...
Wanda suka Bar Boko Haram su Suka Kashe Kanal D.C Bako – Ali Ndume
Wanda suka Bar Boko Haram su Suka Kashe Kanal D.C Bako - Ali Ndume
Tubabbun 'yan Boko Haram ne suka yi sanadiyyar mutuwar Kanal D.C. Bako, cewar Sanatan jihar Borno, Ali Ndume.
Ndume ya yi wannan furucin ne a ranar Laraba,...
Wasu Bata Gari Sun Kai Hari Ofishin ‘Yan Sanda, An Rasa Mutane 2
Wasu Bata Gari Sun Kai Hari Ofishin 'Yan Sanda, An Rasa Mutane 2
Rundunar yan sanda ta tabbatar da harin da aka kai kan ofishin yan sanda a jihar Edo.
An tattaro cewa an aiwatar da aika-aikan ne a ranar Litinin,...
IGP ya Gurfanar da Wani Tsohon Gwamna a Gaban Kotu
IGP ya Gurfanar da Wani Tsohon Gwamna a Gaban Kotu
IGP Mohammed Adamu ya yi karar wani tsohon mataimakin gwamnan Imo, Ikedioha Ohakim a gaban wata babbar kotun FCT.
An gurfanar da Ohakim a ranar Laraba, 11 ga watan Nuwamba, kan...
An Gurfanar da Wasu ‘Yan Najeriya a Gaban Kotu Akan Zanga-zangar Endsars
An Gurfanar da Wasu 'Yan Najeriya a Gaban Kotu Akan Zanga-zangar Endsars
Wani mai fafutukar kare hakkin dan Adam ya dauki matakin doka a kan wasu yan Najeriya 50.
A karar da ya shigar, mai fafutukar kare hakkin dan adam din...
NDLEA ta cafke Wasu Mutane da Miyagun ƙwayoyi
NDLEA ta cafke Wasu Mutane da Miyagun ƙwayoyi
Hukumar NDLEA ta damke mutane 92 da take zargi da fataucin miyagun kwayoyi a jihar Kano.
NDLEA ta samu wannan gagarumin nasara ne a cikin watan Oktoba.
Shugaban hukumar a Kano, Ibrahim Abdul, ya...
Firam Ministan Bahrain ya Rasu
Firam Ministan Bahrain ya Rasu
Firam Ministan kasar Bahrain, Sheikh Khalifa bin Salman al Khalifa, ya mutu, sanarwa daga fadar mulki.
Sheikh Khalifa bin Salman al Khalifa ya rasu yana mai shekaru 84 a duniya.
Firam Ministan ya mutu neda safiyar nan...
A kori Ma’aikata ‘Yan Faransa – Malaman Addini ga Gwamnatin Kano
A kori Ma'aikata 'Yan Faransa - Malaman Addini ga Gwamnatin Kano
Malaman addinin jihar Kano sun bukaci Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi gaggawar dakatar da 'yan kasar Faransa daga yi wa jihar aiki.
Hakan ya biyo bayan sukar musulunci da shugaban...













