Duk Masu Kishin Ilimin Ƴaƴa Mata a Kano Dole su ƙauna ci Shirin AGILE
Duk Masu Kishin Ilimin Ƴaƴa Mata a Kano Dole su ƙauna ci Shirin AGILE
Hannatu suleiman Abba
Arewacin Najeriya na sahun gaba a faɗin duniya wajen adadin yara marasa zuwa makaranta.
Hakan na zuwa ne bayan ƙididigar da Hukumar kula da yara ...
Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki ga Yara ya ƙaru da Kashi 160 a...
Matsalar Karancin Abinci Mai Gina Jiki ga Yara ya ƙaru da Kashi 160 a Arewacin Najeriya
Wata kungiya mai zaman kanta, FHI 360, ta yi gargadi game da karuwar matsalar karancin abinci a tsakanin yara ‘yan ƙasa da shekara biyar...
Adadin Mutane da aka Kashe a Gaza Tun Daga 7 ga Watan Oktoba
Adadin Mutane da aka Kashe a Gaza Tun Daga 7 ga Watan Oktoba
Ma'aikatar lafiya ta Hamas a Gaza ta ce mutum 8,796 ne aka kashe a can tun bayan fara yaƙin Isra'ila da Hamas.
Hakan ya nuna ƙaruwar 271 daga...
An Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago na Najeriya, Joe Ajaero
An Kama Shugaban ƙungiyar ƙwadago na Najeriya, Joe Ajaero
An kama shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero a Owerri, babban birnin jihar Imo.
Rahotanni sun ce ƴan sanda ne dauke da makamai suka kama Ajaero a Sakatariyar ƙungiyar NLC...
Dalilin da Yasa Muka Tsare Shugaban NLC, Joe Ajero – Ƴan Sanda
Dalilin da Yasa Muka Tsare Shugaban NLC, Joe Ajero - Ƴan Sanda
Rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar Imo ta musanta rahotannin da ke zargin jami'anta da kama shugaban ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya, Kwamared Joe Ajero a garin Owerri.
A cikin...
Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci a Jihar Kaduna, Sun Kashe Limami
Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci a Jihar Kaduna, Sun Kashe Limami
Yan bindiga sun kai hari Masallaci lokacin sallar asuba a ƙauyen Sabon Layi, ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna.
Bayanai sun nuna cewa maharan sun kashe limamin Masallacin...
Kotu ta Yanke wa Likita ɗaurin Rai-da-Rai a Kan fyade
Kotu ta Yanke wa Likita ɗaurin Rai-da-Rai a Kan fyade
Kotun laifukan lalata da cin zarafin cikin gida a jihar Legas da ke zamanta a Ikeja a ranar Talata ta yanke hukuncin ɗaurin rai-da-rai kan daraktan kula da lafiya na...
HPV: Najeriya ta ƙaddamar da Rigakafin Cutar Kansar Bakin Mahaifa
HPV: Najeriya ta ƙaddamar da Rigakafin Cutar Kansar Bakin Mahaifa
Najeriya ta kaddamar da shirin allurar rigakafin cutar Human papillomavirus (HPV) wadda ke haifar da cutar kansar bakin mahaifa kashi na farko.
Hakan na nufin za a sanya allurar a cikin...
Gwamnatin Jihar Katsina ta Magantu Kan Neman Sulhu da Ƴan Bindiga
Gwamnatin Jihar Katsina ta Magantu Kan Neman Sulhu da Ƴan Bindiga
Gwamnatin Katsina ta tabbatar da cewa ba za ta tattauna da 'yan bindiga don neman sulhu ba.
Kwamishinan tsaro da harkokon cikin gida, Mu'azu Ɗanmusa ya jaddada kudirin gwamnatin Dikko...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 da Garkuwa da Hakimi a Jihar Zamfara
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 da Garkuwa da Hakimi a Jihar Zamfara
Ƴan bindiga sun kai wanu mummunan farmaki a ƙauyen Bagega da ke ƙaramar hukumar Anka ta jihar Zamfara.
Migayun ƴan bindiga sun halaka mutum uku tare da raunata...












