‘Yan Bindiga Sun Kashe Babban ‘Dan Kasuwa a Jihar Neja
'Yan Bindiga Sun Kashe Babban 'Dan Kasuwa a Jihar Neja
Ana cikin jimami bayan maharan sun hallaka wani dan kasuwa a jihar Neja yayin da su ka afka masa a cikin shagonsa.
Marigayin mai suna Alhaji Samiu Jimoh ya gamu da...
NLC ta ba Gwamnoni Wa’adin Mako Biyu Kan Batun ƙarancin Albashi
NLC ta ba Gwamnoni Wa'adin Mako Biyu Kan Batun ƙarancin Albashi
Ƙungiyar kwadago ta bai wa gwamnonin jihohi wa’adin mako biyu su fara tattaunawa kan batun biyan ƙarancin albashin N35,000 ga ma’aikata a jihohinsu.
Jaridar Punch ta ruwaito cewa wannan wa’adin...
Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC
Majalisar Dattawa na Tantance Sabon Shugaban Hukumar EFCC
Majalisar datawa na tantance waɗanda shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya naɗa a matsayin Shugaban Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), Ola Olukoyede; da Sakataren Hukumar, Muhammad Hammajoda.
A ranar 12 ga...
A Shirye Muke mu Fara Biyan Bashin Alawus Din N-Power – Akindele Egbuwalo
A Shirye Muke mu Fara Biyan Bashin Alawus Din N-Power - Akindele Egbuwalo
Gwamnatin Tarayya ta ce a shirye ta ke ta fara biyan basusukan da wadanda ke shirin N-Power ke bin ta.
Masu kula da shirin na N-Power ne suka...
Malaman Jami’an Kamaru Sun Fara Yajin Aiki
Malaman Jami'an Kamaru Sun Fara Yajin Aiki
Malaman jami'a a Kamaru sun fara yajin aiki a wannan Litinin saboda rashin biyan kashi na uku na alawus-alawus na bincike da gwamnati ta yi.
Wannan na zuwa ne mako uku da shiga sabuwar...
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa –...
Wannan Yakin Zai Kasance na Tsawon Lokaci, Sakamakon Kuma Zai Kasance Mai Yawa - Ministan Tsaron Isra'ila
Yayin da sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken ya sake komawa Isra'ila a ranar Litinin din nan, babban jami'in diflomasiyyar na Amurka na...
Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta’azzara
Tsadar Rayuwa a Najeriya ta ƙara Ta'azzara
Hauhawar farashi a Najeriya ya ƙaru a watan Satumba, inda ya kai mataki mafi girma cikin kimanin shekara 20 da kashi 26.72 cikin 100, daidai lokacin da tsadar rayuwa ke ƙara ta'azzara a...
Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan ‘yan ta’adda ko su...
Hare-Haren Hamas: Jazaman ne sai an yi galaba a kan 'yan ta'adda ko su wane ne - Theresa May
Tsohuwar Firaministan Birtaniya Theresa May ta bayyana hare-haren da Hamas ta kai a matsayin na kidahumanci.
“Jazaman ne sai an yi galaba...
Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu
Yadda Aka Gano Lauyan Bogi da ya yi Nasarar Lashe Kararraki 26 a Kotu
Wani mutum da ake zargin lauyan bogi ne ya kare wasu mutane a gaban kotu kuma ya yi nasarar lashe kararraki da dama.
Mutumin mai suna Brian...
Jami’an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47
Jami'an Tsaro Sun Kama Matashin da Ake Zargi da Satar Buhun Shinkafa 47
Jami'an yan sanda a jihar Ogun sun cika hannu da wani matashi dan shekaru 25.
Ana zargin Damilola Bada da wawure buhun shinkafa 47 mallakin uwar dakinsa wanda...













