Home Taska Page 69

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

An Harbe Wakilin Jam’iyya Har Lahira a Rumfar Zaɓe 

0
An Harbe Wakilin Jam'iyya Har Lahira a Rumfar Zaɓe    Ana zargin Sojoji sun harbe wakilin jam'iyya har lahira a yankin arewacin jihar Kuros Riba yayin da zabe ke gudana. Jami'ar hulda da jama'a ta rundunar yan sandan jihar, Irene Ugbo, ta...

‘Yan Sanda Sun Ceto Jami’an INEC 19 da Akai Garkuwa da su a Safiyar...

0
'Yan Sanda Sun Ceto Jami'an INEC 19 da Akai Garkuwa da su a Safiyar Yau   Yan sanda sun kubutar da jami'an INEC 19 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Imo. Wasu da ake zaton masu garkuwa da...

Biri ya Tarwatsa Masu Zabe a Kano

0
Biri ya Tarwatsa Masu Zabe a Kano   Jihar Kano - An samu hatsaniya a wasu akwatunan zabe a karamar hukumar Kiru na jihar Kano a lokacin da wani biri ya tarwatsa masu zabe. A cewar rahoton Freedom Radio, mai birin ne...

Cutar Corona za ta Daina Barazana ga Lafiyar Al’umma a Bana – WHO

0
Cutar Corona za ta Daina Barazana ga Lafiyar Al'umma a Bana – WHO   Shugaban hukumar lafiya ta duniya WHO Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya ce yana da kwarin gwiwa a wannan shekarar zai ayyana cutar corona a matsayin annobar da ba...

Jami’an Hukumar EFCC Sun Dira a Ibadan

0
Jami'an Hukumar EFCC Sun Dira a Ibadan Jami'an hukumar yaƙi da yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon-ƙasa, EFCC sun je rumfar zaɓe mai lamba 11, a birnin Ibadan na jihar Oyo da ke kudu maso yammacin Najeriya. Rumfar zaɓen dai ita...

Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake Sun yi Awon Gaba da Mutane da...

0
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kashe Basarake Sun yi Awon Gaba da Mutane da Dama a Jihar Neja   Wasu miyagu sun kashe mutane uku cikinsu har da Basarake a sabon harin da suka kai kauyukan kananan hukumomi 2 a jihar...

Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane Sama da 200 a Malawi

0
Ambaliyar Ruwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane Sama da 200 a Malawi Hukumomi a Malawi sun ce mutum fiye da dari biyu da ashirin aka tabbatar da mutuwarsu a ambaliyar ruwa da zaftarewar laka da guguwar da ke dauke da...

Gwamnatin Najeriya ta ɗaga ƙidayar Jama’a

0
Gwamnatin Najeriya ta ɗaga ƙidayar Jama'a Gwamnatin Najeriya ta ɗage aikin ƙidayar jama'a da ta shirya fara gudanarwa ranar 29 ga watan Maris zuwa watan Mayu mai zuwa. Ministan yaɗa labaran ƙasar Lai Mohammed ne ya bayyana haka ga manema labarai...

Hauhawar Farashin Kayayyaki ya Haura Zuwa Kashi 21.82 Cikin 100 – NBS

0
Hauhawar Farashin Kayayyaki ya Haura Zuwa Kashi 21.82 Cikin 100 - NBS   Hukumar Kididdiga ta Najeriya ta ce an samu ƙaruwar hauhawar farashin kayayyaki a watan Janairun 2023. Hukumar ta ce ta sanar a ranar Laraba cewa hauhawar farashin kayayyakin ya...

Tawaye: Zakuna Sun Kashe Shugabansu a Tanzaniya

0
Tawaye: Zakuna Sun Kashe Shugabansu a Tanzaniya   Dandazon ma’aikata da masu ziyarar yawon buɗe ido a wani lambun shakatawa na cigaba da bayyana alhininsu bisa tsautsayin da ya fada wa wani shahararren zaki Bob Junior, wanda aka fi sani da...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta