Kaduna: Gwamnatin ta Sassauta Dokar ta Baci a Wasu Kananan Hukumomin Jahar 

0
Kaduna: Gwamnatin ta Sassauta Dokar ta Baci a Wasu Kananan Hukumomin Jahar  Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya kakaba dokar ta baci ta tsawon 24 a dukkan kananan hukumomin jihar An saka dokar takaita zirga-zirga a fadin jihar Kaduna ne biyo...

Nigeria za ta Kai wa Chadi Wutar Lantarki

0
Nigeria za ta Kai wa Chadi Wutar Lantarki Gwamnatin Nigeria ta shirya tsaf domin fara aikawa Chadi wutar lantarki, duk da cewa da ma can tana aikawa jamhuriyar Niger, Benin da Togo. A halin yanzu, cibiyoyi 27 bakwai ne ke rarraba...

ENDSARS: An ci Tarar Gidajen Talabijin na Channels, AIT, Arise

0
ENDSARS: An ci Tarar Gidajen Talabijin na Channels, AIT, Arise      Hukumar Kula da Kafafen Yaɗa Labarai ta NBC a Najeriya ta ci tarar gidajen talabijin na Channels da AIT da Arise game yadda suka yi rahotanni kan zanga-zangar EndSars.  ...

Yadda Wasu Ma’aurata Suka Azabtar da Karamar Yarinya

0
Yadda Wasu Ma'aurata Suka Azabtar da Karamar Yarinya Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu miji da mata, sakamakon kama su da laifin azabtar da karamar yarinya mai shekaru 8 da haihuwa. Bincike ya nuna cewa, iyalan na azabtar da yarinyar ne,...

Barkewar Rikici a Abakaliki

0
Barkewar Rikici a Abakaliki Rikici ya sake barkewa a yankin Abakaliki, babbar birnin jihar Ebonyi An tattaro cewa wasu bata gari sun sanya wa ofishin yan sanda da ke Onuebonyi wuta - A yanzu haka ance ana nan ana musayar wuta...

Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano

0
Wasu Ministocin Buhari Sun Mika Kokon Bararsu a Gaban Sarkin Kano Ministocin tsaro da gona sun kai ziyara fadar sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero Nanono da Magashi wadanda suka kasance yan asalin jihar sun roki Sarki Bayero da ya sanya...

Abinda Buratai ya Sanar da Kwamandojinsa a Taronsu na Ranar Litinin

0
Abinda Buratai ya Sanar da Kwamandojinsa a Taronsu na Ranar Litinin Shugaban rundunar sojin kasa, Laftanal janar Tukur Buratai, ya umarci sojoji da su  tabbatar da zaman lafiya a Najeriya Ya sanar da hakan ne a wani taro da yayi da...

Matar Aure ta Tsinke Mazakutar Mijinta

0
Matar Aure ta Tsinke Mazakutar Mijinta   Matar aure a yankin Appawa da ke karamar hukumar Lau ta jihar taraba ta tsinke mazakutar mijinta. Kamar yadda makwabtansa suka tabbatar, da sanyin asubahi suka shiga cetonsa bayan ihunsa da ya tashesu - Matar...

‘Yan Sanda Sun Damke Mutune a Jahar Kwara da Cross River

0
'Yan Sanda Sun Damke Mutune a Jahar Kwara da Cross River Rundunar 'yan sandan jihar Kwara da ta Cross River sun cafke mutum 244 a kan zarginsu da sata Jama'ar suna daga cikin matasan da suka saci kayan gwamnati da na...

Buhari: Ku fatattaki ‘Ya’Yanku da Kayan Sata Idan Sun Kawo Gida

0
Buhari: Ku fatattaki 'Ya'Yanku da Kayan Sata Idan Sun Kawo Gida Wajibi ne duk wata mata ko kuma iyaye su mayar da yaransu ko mazansu su mayar da duk wasu kayan alatu da suka san ba za su iya siya...