Home SIYASA Page 29

SIYASA

Gwamnan Bauchi ya Kaɗa ƙuri’arsa

0
Gwamnan Bauchi ya Kaɗa ƙuri'arsa   Gwamnan jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya, kuma ɗan takarar gwaman jihar ƙarƙashin jam'iyyar PDP mai mulkin jihar ya kaɗa ƙuri'arsa. Gwamna Bala Abdulƙadir Mohammed - wanda aka fi sani da Ƙauran Bauchi -...

Zaɓen Gwamna: Osinbajo Tare da Matarsa Sun Kaɗa ƙuri’unsu

0
Zaɓen Gwamna: Osinbajo Tare da Matarsa Sun Kaɗa ƙuri'unsu   Mataimakin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo tare da mai ɗakinsa Mrs. Dolapo Osinbajo sun kaɗa ƙuri'unsu. Mataimakin shugaban kasar tare da matarsa sun kaɗa ƙuri'un ne a zaɓen gwamna da na 'yan...

Sayen ƙuri’a’: NDLEA ta Kama Wakilan Jam’iyya da Katunan Cirar Kuɗi

0
Sayen ƙuri'a': NDLEA ta Kama Wakilan Jam'iyya da Katunan Cirar Kuɗi Jami'an hukumar yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta kama wasu mutum huɗu da ɗaruruwan katunan cirar kuɗi domin sayen ƙuri'a a jihar Ogun...

Muhimmanci Zaɓen Gwamnonin Jihohi a Najeriya

0
Muhimmanci Zaɓen Gwamnonin Jihohi a Najeriya   Makonni bayan zaɓen shugaban ƙasa, al’ummar Najeriya na gudanar da zaɓen gwamnonin jihohi 28 na faɗin ƙasar. Akwai kimanin ƴan takara 400 da ke takarar gwamna a jihohin daban-daban na Najeriya. Jiha wani mataki ne na...

Tinubu ya Kaɗa ƙuri’arsa a Zaɓen gwamna a Legas

0
Tinubu ya Kaɗa ƙuri'arsa a Zaɓen gwamna a Legas   Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kaɗa ƙuri'a a rumfarsa da ke birnin Legas a kudu maso yammacin Najeriya. A wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Tuwita, ya ce...

Gawuna ya Kaɗa ƙuri’arsa a Kano

0
Gawuna ya Kaɗa ƙuri'arsa a Kano   Dan takarar gwamnan jihar Kano na jam'iyyar APC Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya kaɗa ƙuri'ar a akwatinsa mai lamba 041 a mazabar Gawuna da ke ƙaramar hukumar Nasarawa ta jihar Kano. Dakta Nasiru Yusuf Gawuna...

Zaɓen Gwamna: Shugaba Buhari ya Kaɗa ƙuri’arsa a Daura

0
Zaɓen Gwamna: Shugaba Buhari ya Kaɗa ƙuri'arsa a Daura Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kaɗa ƙuri'a a mazaɓarsa da ke Daura ta jihar Katsina a zaɓen gwamna da na 'yan majalisar dokokin jiha da ke gudanar a ƙasar. A ranar 25...

Hanga ya Karbi Shaidar Cin Zaɓen Sanatan Kano ta Tsakiya

0
Hanga ya Karbi Shaidar Cin Zaɓen Sanatan Kano ta Tsakiya   Sanata Rufa’i Sani Hanga ya tabbatar wa BBC cewar Hukumar zaɓen Najeriya (INEC) ta damƙa masa shaidar cin zaben sanatan mazaɓar Kano ta tsakiya. A jiya Talata ne INEC ta bai...

Atiku da Jam’iyyarsa Sun Janye ƙarar Duba Kayan Zaɓe

0
Atiku da Jam'iyyarsa Sun Janye ƙarar Duba Kayan Zaɓe Ɗan takarar shugaban ƙasa na babbar jam'iyyar hamayya a Najeriya, PDP, wato Atiku Abubakar, shi da jam'iyyarsa sun janye sabuwar ƙarar da suka shigar ta neman tilasta wa hukumar zaɓe ba...

An Kai wa Dan Takarar Gwamnan Jihar Delta na jam’iyyar PDP Hari

0
An Kai wa Dan Takarar Gwamnan Jihar Delta na jam'iyyar PDP Hari   Dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP a Jihar Delta ya sha da kyar a hannun yan bindigar da ke farautar rayuwarsa bayan da suka budewa tawagarsa wuta. Daya daga...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga