Babbar Kotu Dake Zamanta a Minna ta Umarci Mohammed Barau Kontagora ya Daina Kiran...
Babbar Kotu Dake Zamanta a Minna ta Umarci Mohammed Barau Kontagora ya Daina Kiran Kansa Sabon Sarkin Sudan na Kontagora.
Zaben Sabon Sarkin Kontagora ya bar baya da kura.
Yarimomi 15 sun kai kara kotu kan zargin rashin adalci da magudi.
Gwamnan...
Bamu da Hannu Cikin Dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil – Kungiyar Malamai ta Jahar...
Bamu da Hannu Cikin Dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil - Kungiyar Malamai ta Jahar Kano
Wata kungiyar malamai ta jahar Kano ta yi watsi tare da nisanta kanta da dakatar da Sheikh Ibrahim Khalil.
Kamar yadda takardar da ta samu sa...
EFCC ta Gurfanar da Tsohon Shugaban Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Gusau, Farfesa Magaji...
EFCC ta Gurfanar da Tsohon Shugaban Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Gusau, Farfesa Magaji Garba
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta gurfanar da tsohon shugaban jami'ar tarayya ta Gusau.
EFCC...
Dole Duniya ta Taimakawa Afghanistan – MDD
Dole Duniya ta Taimakawa Afghanistan - MDD
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres, ya ce dole ne duniya ta dauki mataki don kaucewa rugujewar Afghanistan ta hanyar shigar da kudi kai tsaye cikin tattalin arzikinta.
Wakilin BBC ya ce...
‘Yan IPOB ba su Kai ‘Yan Bindigan Arewa Gurbacewa ba – Gwamna Okezie Ikpeazu
'Yan IPOB ba su Kai 'Yan Bindigan Arewa Gurbacewa ba - Gwamna Okezie Ikpeazu
Okezie Ikpeazu, gwamnan jahar Abia ya tabbatar da cewa a shirye ya ke da ya tattauna da 'yan awaren IPOB.
A cewar gwamnan jahar Nnamdi Kanu, 'yan...
Hukumar EFCC ta Tasa Keyar Shugaban KASUPDA, Ismail Umaru Dikko
Hukumar EFCC ta Tasa Keyar Shugaban KASUPDA, Ismail Umaru Dikko
Wasu jami’an hukumar EFCC sun shiga hedikwatar KASUPDA a safiyar Litinin.
Ma’aikatan EFCC sun tasa keyar, Malam Ismail Umaru Dikko, sun yi gaba da shi.
An yi gaba da shugaban hukumar yayin...
Amurka ta Bayyana Aniyarta ta Bayar da Agajin Jin Kai ga Afghanistan
Amurka ta Bayyana Aniyarta ta Bayar da Agajin Jin Kai ga Afghanistan
Kungiyar Taliban ta yi ikirarin cewa Amurka ta bayyana aniyarta ta bayar da agajin jin kai ga Afghanistan.
Amurkar ba ta tabbatar da kalaman ba, wadanda suka biyo bayan...
Mutane 41 Sun Mutu Sanadiyyar Rashin Tsaro a Sassan Najeriya
Mutane 41 Sun Mutu Sanadiyyar Rashin Tsaro a Sassan Najeriya
Mutum 41 suka rasa rayukansu sakamakon matsalolin tsaro a sassan Najeriya a makon da ya gabata.
Cikin wadanda aka kai wa hari harda wani jami'in tsaron rundunar farar-kaya na SSS guda...
Kisan Masu Zanga-Zanga: Kotu ta Tsare ɗan Minista
Kisan Masu Zanga-Zanga: Kotu ta Tsare ɗan Minista
Wata kotu a arewacin Indiya ta garkame ɗan wani ministan gwamnati, wanda ake zargi da hannu a mutuwar manoma hudu yayin zanga -zanga makon da ya gabata a Uttar Pradesh.
Ashish Mishra, wanda...
Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa’o’i 4 da Daukewa
Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa'o'i 4 da Daukewa
Mutane sun tabbatar da dawowar layukansu bayan awanni hudu sun kasa amfani da su.
Yayinda suka ce sun yi asarar kudade, wasu sun ce sun wahala matuka.
Wasu kuwa sun yi addu'an...





















