Home Taska Page 168

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Amurka ta Bayyana Aniyarta ta Bayar da Agajin Jin Kai ga Afghanistan

0
Amurka ta Bayyana Aniyarta ta Bayar da Agajin Jin Kai ga Afghanistan Kungiyar Taliban ta yi ikirarin cewa Amurka ta bayyana aniyarta ta bayar da agajin jin kai ga Afghanistan. Amurkar ba ta tabbatar da kalaman ba, wadanda suka biyo bayan...

Har Yanzu Bamu Kai ga Yanke Shawara Kan Kristalina Georgieva – IMF

0
Har Yanzu Bamu Kai ga Yanke Shawara Kan Kristalina Georgieva - IMF Asusun ba da Lamuni na Duniya ya ce har yanzu bai kai ga yanke shawara kan daraktarsa, da ake ta takaddama a kanta ba. IMF ya ce ya tattauna...

Mutane 41 Sun Mutu Sanadiyyar Rashin Tsaro a Sassan Najeriya 

0
Mutane 41 Sun Mutu Sanadiyyar Rashin Tsaro a Sassan Najeriya  Mutum 41 suka rasa rayukansu sakamakon matsalolin tsaro a sassan Najeriya a makon da ya gabata. Cikin wadanda aka kai wa hari harda wani jami'in tsaron rundunar farar-kaya na SSS guda...

Corona: Ƙarin Mutum 78 Sun Kamu da Cutar a Najeriya

0
Corona: Ƙarin Mutum 78 Sun Kamu da Cutar a Najeriya Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa ta NCDC a Najeriya ta ce ƙarin mutum 78 sun sake kamuwa da corona a Najeriya. Jahar Legas ke kan gaba da yawan mutum 22 da...

Corona ta Kashe Jagoran Makamin Nukiliyar Pakistan, Abdul Qadeer Khan

0
Corona ta Kashe Jagoran Makamin Nukiliyar Pakistan, Abdul Qadeer Khan Masanin wanda ake kira ‘jagoran makamin nukiliyar Pakistan’ ya rasu ne yana da shekara 85 a duniya bayan ya kamu da corona. Ƴan ƙasar Pakistan suna kallon Abdul Qadeer Khan a...

Kisan Masu Zanga-Zanga: Kotu ta Tsare ɗan Minista

0
Kisan Masu Zanga-Zanga: Kotu ta Tsare ɗan Minista Wata kotu a arewacin Indiya ta garkame ɗan wani ministan gwamnati, wanda ake zargi da hannu a mutuwar manoma hudu yayin zanga -zanga makon da ya gabata a Uttar Pradesh. Ashish Mishra, wanda...

Lakaɗa wa ɗaliba Duka: An Dakatar da Shugaban Islamiyya a Jahar Kwara 

0
Lakaɗa wa ɗaliba Duka: An Dakatar da Shugaban Islamiyya a Jahar Kwara  Gwamnatin jahar Kwara a Najeriya ta dakatar da shugaban wata makarantar arabiyya da wani bidiyo ya nuna an kewaye ɗaliba ana lakada mata duka saboda saɓa dokar makarantar. Wata...

Kada Wanda ya Yaudare ku Cewa PDP ta Rarrabu – Gwamna Ortom

0
Kada Wanda ya Yaudare ku Cewa PDP ta Rarrabu - Gwamna Ortom Gwamna Samuel Ortom na jahar Benue ya yi martani akan batun cewa ko zai tsaya takarar sanata bayan kammala wa'adinsa na biyu a matsayin gwamna.  Ortom ya ce a...

Gwamna Ganduje Ya Nemi da a Kara Tuhumar Barista Muhuyi Rimingado 

0
Gwamna Ganduje Ya Nemi da a Kara Tuhumar Barista Muhuyi Rimingado  Rahotanni sun bayyana yadda Gwamna Ganduje na jahar Kano ke son a cigaba da tuhumar.  Barista Muhuyi Rimingado Majiyoyi daga gidan gwamnati sun tabbatar da cewa Gwamna ya zargi Muhuyi...

Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa’o’i 4 da Daukewa

0
Layukan MTN Sun dawo aiki, Bayan Sa'o'i 4 da Daukewa Mutane sun tabbatar da dawowar layukansu bayan awanni hudu sun kasa amfani da su.  Yayinda suka ce sun yi asarar kudade, wasu sun ce sun wahala matuka.  Wasu kuwa sun yi addu'an...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta