Home Taska Page 210

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Cutar Kwalara ta yi Sanadiyyar Kashe Mutane 83, Sama da 2,336 Sun Kamu a...

0
Cutar Kwalara ta yi Sanadiyyar Kashe Mutane 83, Sama da 2,336 Sun Kamu a Nijar   Mahukunta a Nijar sun ce mutane da dama sun rasa rayukansu sakamakon barkewar kwalara a wasu sassan kasar, inda mutum sama da dubu biyu suka...

Rundunar Sojojin Najeriya ta Magantu Kan Daukar Makamai Don Kare Kai Daga ‘Yan Bindiga

0
Rundunar Sojojin Najeriya ta Magantu Kan Daukar Makamai Don Kare Kai Daga 'Yan Bindiga   Rundunar sojojin Najeriya ta shawarci mazauna jahar Filato kan daukar makamai domin kare kansu sakamakon rigingimu da ake samu a yankin da ke tsakiyar Najeriya. Shawarar da...

‘Yan Bindiga Sun Kaiwa Coci Hari a Jahar Kogi

0
'Yan Bindiga Sun Kaiwa Coci Hari a Jahar Kogi   'Yan bindiga sun kai har cocin Living Faith Church Worldwide dake unguwar Osara dake hanyar Lokoja zuwa Okene a karamar hukumar Adavi ta jahar Kogi. Daily Trust ta rawaito cewa yan bindigan...

Wuta ta Cinye Bene Mai Hawa 20 a Milan

0
Wuta ta Cinye Bene Mai Hawa 20 a Milan Wani dogon bene na zamani hawa ashirin ya ci wuta a birnin Milan na Italiya. Benen mai kunshe da rukunin gidaje ya ci wuta ne a ranar Lahadi. An bayyana cewa benen duka...

Hukuncin da Kotun Jahar Kwara ta Yanke wa Barawon Doya

0
Hukuncin da Kotun Jahar Kwara ta Yanke wa Barawon Doya   Wata kotun majistare a jahar Kwara ta yanke wa wani Abubakar Buni daurin watanni shida a gidan yari Alkalin. kotun ya yanke wa Buni hukuncin ne bayan ya amsa tuhumarsa da...

Cin Kasuwanni Mako-Mako: Gwamnatin Jahar Kaduna ta Dakatar da Kananan Hukumomi Biyar

0
Cin Kasuwanni Mako-Mako: Gwamnatin Jahar Kaduna ta Dakatar da Kananan Hukumomi Biyar   Gwamnatin Jahar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta dakatar da cin kasuwanni mako-mako a wasu kananan hukumomi biyar na Jahar. An kuma haramta wa gidajen mai sayar da mai...

Kungiyar da ta fi ESN/IPOB Hatsari ta Shiga Jahar Imo

0
Kungiyar da ta fi ESN/IPOB Hatsari ta Shiga Jahar Imo   Sabuwar kungiyar yan tada kayar baya ta bulla a jahar Imo, yanƙin kudu maso gabashin Najeriya. Rahotanni sun nuna cewa ƙungiyar mai suna Biafran Motherland Warrior ta fi ESN/IPOB hatsari. Mayakan kungiyar...

Kungiyar ISWAP Sun Kai Sabon Hari a Rann Dake Jahar Borno

0
Kungiyar ISWAP Sun Kai Sabon Hari a Rann Dake Jahar Borno   Kungiyar ISWAP ta kaddamar da wani gagarumin sabon hari a Rann, hedkwatar karamar hukumar Kala Balge a jahar Borno, Daily Trust ta rawaito. Bayanai sun ce mazauna garin da yawa...

Abubuwan da Suka Faru Kafin Mutuwar ‘Dan Sanata Bala Na’Allah

0
Abubuwan da Suka Faru Kafin Mutuwar 'Dan Sanata Bala Na'Allah   Wata kawar marigayi Abdulkarim Bala Na'Allah ta bayyana wasu abubuwan da suka faru kafin rasuwarsa. A cewarta, wasu tsageru sun kutsa gidan marigayin watanni biyu kafin 'yan ta'adda su hallaka shi. Ta...

Jahar Kano ta Nuna Rashin Goyan Bayanta Kan Hallasta Amfani da Wiwi

0
Jahar Kano ta Nuna Rashin Goyan Bayanta Kan Hallasta Amfani da Wiwi   Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce jahar Kano bata goyon bayan hallasta amfani da ganyen wiwi a Nigeria. Ganduje ya bayyana hakan ne yayin da shugaban NDLEA, Buba...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta