Home Taska Page 209

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Gwamnatin Kaduna ta Hana Sare Itatuwa a Kananan Hukumomi 7 na Jahar

0
Gwamnatin Kaduna ta Hana Sare Itatuwa a Kananan Hukumomi 7 na Jahar   Gwamnatin Jahar Kaduna ta hana yawon gararamba da shiga dazuka domin sare itatuwa a kananan hukumomi bakwai. Kananan hukumomin da abin ya shafa sun da Birnin Gwari, Igabi, Chikun,...

‘Yan Sandan Najeriya Sun Kashe Hatsabibin ‘Dan Fashin Daji a Neja

0
'Yan Sandan Najeriya Sun Kashe Hatsabibin 'Dan Fashin Daji a Neja   Rahotanni sun ce 'ƴan sandan Najeriya sun Kashe wani jagoran ƴan fashin daji da ake kira Jauro Daji da kuma wasu mabiyansa ɓarayi a jahar Neja. Jaridar PRNigeria da ke...

Jamb ta Soke Tsarin ƙayyade Makin Jarabawar da Zai ba ɗalibai Damar Shiga Makarantun

0
Jamb ta Soke Tsarin ƙayyade Makin Jarabawar da Zai ba ɗalibai Damar Shiga Makarantun   Hukumar Jamb da ke shirya jarrabawar shiga Jami’o’i da sauran makarantun gaba da sakandare a Najeriya ta sanar da soke tsarinta na ƙayyade makin jarabawar da...

Bayan Kai Hari: Sojoji Sun Fatattaki Mayakan ISWAP Daga Rann Dake Borno

0
Bayan Kai Hari: Sojoji Sun Fatattaki Mayakan ISWAP Daga Rann Dake Borno   Zaman lafiya ya dawo Rann, jama'a sun koma harkokin su bayan sojoji sun yi nasarar fatattakar miyagun 'yan ISWAP. Kamar yadda masana wurin suka kimanta, a kalla daga Rann...

Malamin Kwaleji ya Shigar da Karar Daliban da Sukai Masa Askin Dole a Jahar...

0
Malamin Kwaleji ya Shigar da Karar Daliban da Sukai Masa Askin Dole a Jahar Jigawa   Wasu dalibai 10 sun kutsa gidan wani mutum cikin dare sun masa askin dole a Jigawa. Rundunar yan sanda ta ce ta yi nasarar kama shida...

‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 8 Daga Hannun ‘Yan Bindiga

0
'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 8 Daga Hannun 'Yan Bindiga   Rundunar yan sanda a jahar Zamfara ta samu nasarar ceto wasu mutum 8 da yan bindiga suka sace a Bungudu. Kakakin yan sandan jahar, ASP Muhammad Shehu, yace an...

Malami ya Shigar da Karar Tsohon Kwamishinan Noma na Nasarawa, Alanana Otaki Kan Zargin...

0
Malami ya Shigar da Karar Tsohon Kwamishinan Noma na Nasarawa, Alanana Otaki Kan Zargin Lalata da Matarsa   Ana fafatawa a kotu tsakanin tsohon kwamishanan noma da Malamin jami'a. Matar Malamin ta bukaci kotu ta raba aurensu da mijinta na shekaru 18. Malamin...

Corona: Karin Mutane 460 Sun Kamu da Cutar a Najeriya

0
Corona: Karin Mutane 460 Sun Kamu da Cutar a Najeriya   Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce karin mutum 460 ne suka kamu da cutar korona a faɗin ƙasar a ranar Litinin. Hukumar ta ce akasarin waɗanda suka...

Amurka za ta ci Gaba da Taimakawa Al’ummar Afghanistan – Antony Blinken

0
Amurka za ta ci Gaba da Taimakawa Al'ummar Afghanistan - Antony Blinken   Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya ce sun bude wani shafi a Afghanistan wanda kasarsa za ta yi amfani da diflomasiyya wurin kawo mata ci gaba. Mr Blinken...

e-Naira: Babban Bankin Najeriya ya Sanar da Kamfanin Fasahar da Zai Aiki da Shi

0
e-Naira: Babban Bankin Najeriya ya Sanar da Kamfanin Fasahar da Zai Aiki da Shi   Babban Bankin Najeriya, CBN, ya sanar da sunan kamfanin fasahar da zai yi aiki da shi, Bitt Inc., a kokarin fara amfani da kudin intanet na...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta