Gwamnatin Kaduna ta Hana Sare Itatuwa a Kananan Hukumomi 7 na Jahar
Gwamnatin Kaduna ta Hana Sare Itatuwa a Kananan Hukumomi 7 na Jahar
Gwamnatin Jahar Kaduna ta hana yawon gararamba da shiga dazuka domin sare itatuwa a kananan hukumomi bakwai.
Kananan hukumomin da abin ya shafa sun da Birnin Gwari, Igabi, Chikun,...
‘Yan Sandan Najeriya Sun Kashe Hatsabibin ‘Dan Fashin Daji a Neja
'Yan Sandan Najeriya Sun Kashe Hatsabibin 'Dan Fashin Daji a Neja
Rahotanni sun ce 'ƴan sandan Najeriya sun Kashe wani jagoran ƴan fashin daji da ake kira Jauro Daji da kuma wasu mabiyansa ɓarayi a jahar Neja.
Jaridar PRNigeria da ke...
Jamb ta Soke Tsarin ƙayyade Makin Jarabawar da Zai ba ɗalibai Damar Shiga Makarantun
Jamb ta Soke Tsarin ƙayyade Makin Jarabawar da Zai ba ɗalibai Damar Shiga Makarantun
Hukumar Jamb da ke shirya jarrabawar shiga Jami’o’i da sauran makarantun gaba da sakandare a Najeriya ta sanar da soke tsarinta na ƙayyade makin jarabawar da...
Bayan Kai Hari: Sojoji Sun Fatattaki Mayakan ISWAP Daga Rann Dake Borno
Bayan Kai Hari: Sojoji Sun Fatattaki Mayakan ISWAP Daga Rann Dake Borno
Zaman lafiya ya dawo Rann, jama'a sun koma harkokin su bayan sojoji sun yi nasarar fatattakar miyagun 'yan ISWAP.
Kamar yadda masana wurin suka kimanta, a kalla daga Rann...
Malamin Kwaleji ya Shigar da Karar Daliban da Sukai Masa Askin Dole a Jahar...
Malamin Kwaleji ya Shigar da Karar Daliban da Sukai Masa Askin Dole a Jahar Jigawa
Wasu dalibai 10 sun kutsa gidan wani mutum cikin dare sun masa askin dole a Jigawa.
Rundunar yan sanda ta ce ta yi nasarar kama shida...
‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 8 Daga Hannun ‘Yan Bindiga
'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 8 Daga Hannun 'Yan Bindiga
Rundunar yan sanda a jahar Zamfara ta samu nasarar ceto wasu mutum 8 da yan bindiga suka sace a Bungudu.
Kakakin yan sandan jahar, ASP Muhammad Shehu, yace an...
Malami ya Shigar da Karar Tsohon Kwamishinan Noma na Nasarawa, Alanana Otaki Kan Zargin...
Malami ya Shigar da Karar Tsohon Kwamishinan Noma na Nasarawa, Alanana Otaki Kan Zargin Lalata da Matarsa
Ana fafatawa a kotu tsakanin tsohon kwamishanan noma da Malamin jami'a.
Matar Malamin ta bukaci kotu ta raba aurensu da mijinta na shekaru 18.
Malamin...
Corona: Karin Mutane 460 Sun Kamu da Cutar a Najeriya
Corona: Karin Mutane 460 Sun Kamu da Cutar a Najeriya
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce karin mutum 460 ne suka kamu da cutar korona a faɗin ƙasar a ranar Litinin.
Hukumar ta ce akasarin waɗanda suka...
Amurka za ta ci Gaba da Taimakawa Al’ummar Afghanistan – Antony Blinken
Amurka za ta ci Gaba da Taimakawa Al'ummar Afghanistan - Antony Blinken
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya ce sun bude wani shafi a Afghanistan wanda kasarsa za ta yi amfani da diflomasiyya wurin kawo mata ci gaba.
Mr Blinken...
e-Naira: Babban Bankin Najeriya ya Sanar da Kamfanin Fasahar da Zai Aiki da Shi
e-Naira: Babban Bankin Najeriya ya Sanar da Kamfanin Fasahar da Zai Aiki da Shi
Babban Bankin Najeriya, CBN, ya sanar da sunan kamfanin fasahar da zai yi aiki da shi, Bitt Inc., a kokarin fara amfani da kudin intanet na...












