Home Taska Page 208

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Sauke Ministoci 2: Shugaban ƙasa ya ce Wannan Saukewar Somin Taɓi ne – Garba...

0
Sauke Ministoci 2: Shugaban ƙasa ya ce Wannan Saukewar Somin Taɓi ne - Garba Shehu   Shugaba Muhammadu Buhari ya sauke ministoci biyu na ma'aikatun Noma Sabo Nanono da kuma na Lantarki Sale Mamman. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa...

Femi Falana ya Bukaci Shugaba Buhari ya yi wa Sojojin da Aka Samu da...

0
Femi Falana ya Bukaci Shugaba Buhari ya yi wa Sojojin da Aka Samu da Laifin Bore Afuwa    Femi Falana, babban lauya mai kare hakkin bil-adama ya bukaci Shugaba Buhari ya yi wa sojojin da aka samu da laifin bore afuwa. Sojojin...

Anyi Asarar Rayukan Mutane 20 da Kuma N5.6m Sakamakon Gobara a Jahar Kano

0
Anyi Asarar Rayukan Mutane 20 da Kuma N5.6m Sakamakon Gobara a Jahar Kano   Hukumar kwana-kwanan jahar Kano ta ce mutane 20 ne suka rasa rayukansu sakamakon gobara a jahar a watan Augusta. A cewar hukumar, an yi asarar dukiyoyi wadanda za...

Mataimakin Shugaban NLC ya yi Alla-wadai da Karin Kudin Wutar Lantarki

0
Mataimakin Shugaban NLC ya yi Alla-wadai da Karin Kudin Wutar Lantarki   Hukumar NERC ta baiwa kamfanonin raba wuta umurnin kara farashin lantarki daga yau. Mataimakin shugaban NLC ya yi Alla-wadai da wannan abu. Wannan kari ya biyo bayan karin farashin iskar gas...

Kungiyar Arewa ta Tsakiya ta Magantu Kan Kisan da Makiyaya ke wa Yankin

0
Kungiyar Arewa ta Tsakiya ta Magantu Kan Kisan da Makiyaya ke wa Yankin   Kungiyoyin matasa a yankin arewa ta tsakiya na Najeriya sun ce ba su da wani zabi illa su fara kare kansu daga yanzu. Yan bindiga sun mamaye yankin...

Corona: Karin Mutane 603 Sun Kamu da Cutar a Najeriya

0
Corona: Karin Mutane 603 Sun Kamu da Cutar a Najeriya   Hukumar daƙile yaɗuwar cutuka ta NCDC a Najeriya ta ce mutum 14 sun rasa rayukansu a ranar Talata sakamakon kamuwa da annobar corona. NCDC ta ce a yanzu adadin mutane da...

Mutane Sama da 9 Sun Rasa Ransu Sandaiyyar Harin ‘Yan Bindiga a Jahar Kogi

0
Mutane Sama da 9 Sun Rasa Ransu Sandaiyyar Harin 'Yan Bindiga a Jahar Kogi   Sama da mutum 9 aka kashe a daren jiya Talata sannan an jikkata da dama a wani harin bindiga da aka kai yankin Bagana da ke...

Za mu yi ƙoƙarin Sasanta Tsakaninmu – Iran ga Saudiyya

0
Za mu yi ƙoƙarin Sasanta Tsakaninmu - Iran ga Saudiyya   Iran na shirin gudanar da zagaye na hudu na tattaunawa da abokiyar hamayyarta Saudiyya a Iraƙi bayan kafa sabuwar gwamnatin Iran, kamar yadda aka ambato jakadan Iran a Bagadaza yana...

Yajin Aiki: A Taron NEC za a Bayyana Mataki na Gaba da za a...

0
Yajin Aiki: A Taron NEC za a Bayyana Mataki na Gaba da za a Dauka - ASUU Reshen Legas   Da alama cewa malaman jami’o’i ba za su shiga yajin-aiki a ranar Talata ba. A daren yau wa’adin da kungiyar ASUU ta...

‘Yan Bindiga Sun Kaiwa Asibiti Hari a Jahar Bayelsa

0
'Yan Bindiga Sun Kaiwa Asibiti Hari  a Jahar Bayelsa   Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu fashi da makamai ne sun kai hari asibitin gwamnati na jahar Bayelsa a ranar Talata. Sakamakon harin, sun sace duk wasu kudade da tsadaddun abubuwan...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta