Home Taska Page 218

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

NARD: Kotun NIC ta Umarci Kungiyar Likitoci da ta Dakatar da Yajin Aiki

0
NARD: Kotun NIC ta Umarci Kungiyar Likitoci da ta Dakatar da Yajin Aiki   Abuja - Kotun ma'aikata ta kasa dake zamanta a Abuja (NIC) ta umarci kungiyar likitoci masu neman kwarewa (NARD) ta dakatar da yajin aikin da take. Alkalin kotun,...

Sojoji Sun Kuɓutar da Matafiya 15 Daga Hannun ‘Yan Bindiga a Jahar Kaduna

0
Sojoji Sun Kuɓutar da Matafiya 15 Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jahar Kaduna   Sojojin Operation Safe Haven sun kuɓutar da wasu matafiya 15 daga hannun yan bindiga a jahar Kaduna. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jahar, Samuel Aruwan, shine...

Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta yi Taka Tsantsan Gurin Yafewa Tubabbun Boko Haram –...

0
Ya Kamata Gwamnatin Tarayya ta yi Taka Tsantsan Gurin Yafewa Tubabbun Boko Haram - Rev.Ignatius Kaigama   Wani babban malamin coci a Abuja ya gargaɗi gwamnatin tarayya kan saurin amincewa da tubabbun 'yan Boko Haram. Rabaran Kaigama yace za'a iya yafewa yan...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya 3 a Jahar Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Makiyaya 3 a Jahar Kaduna Daga jahar Kaduna, an hallaka wasu makiyaya a wani harin ramuwar gayya da aka kai wani kauye. Rahoto ya bayyana cewa, akalla mutane uku ne suka mutu, sannan wasu da dama sun...

Bayan Mata Ciki: An Kama Saurayin da ya Kashe Budurwasa a Adamawa

0
Bayan Mata Ciki: An Kama Saurayin da ya Kashe Budurwasa a Adamawa Rundunar 'yan sanda a jahar Adamawa sun cafke wasu matasa da laifin kashe wata budurwa. Rahoto ya bayyana yadda matasan suka hada kai wajen kashe wata budurwa Franca Elisha. Bayan...

Jami’an NDLEA Sun Kama Dillalin Miyagun Kwayoyi a Jahar Legas

0
Jami'an NDLEA Sun Kama Dillalin Miyagun Kwayoyi a Jahar Legas   Jami'an NDLEA sun kama wani dillalin miyagun kwayoyi a wani coci da ke Ojudu a Legas.Lega Mr Femi Babafemi, kakakin NDLEA ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar. An...

Mutane 14 Sun Mutu a Harin ‘Yan Bindiga a Jahar Kaduna

0
Mutane 14 Sun Mutu a Harin 'Yan Bindiga a Jahar Kaduna   Wasu yan bindiga sun sake kai hari Kudancin Kaduna, inda suka kashe akalla mutum 14 tare da kone wasu gidaje. A wani harin ɗaukar fansa, wasu mutane sun kona wata...

‘Yan Sanda Sun Kama Budurwar da Take Taya ‘Yan IPOB Kitsa Barna

0
'Yan Sanda Sun Kama Budurwar da Take Taya 'Yan IPOB Kitsa Barna   Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wata budurwa dake hada kai da 'yan IPOB wajen barna. An gano ita ke karbo wa 'yan IPOB makamai da miyagun kwayoyi...

Dalilin da Yasa Malamai ba sa Iya Fadawa Shugabanni Gaskiya – Sheikh Gumi

0
Dalilin da Yasa Malamai ba sa Iya Fadawa Shugabanni Gaskiya - Sheikh Gumi   Sheikh Ahmad Gumi ya ce a daina ganin laifin Malamai, yan siyasa suka lalatasu. Babban Malamin yace wani malamin ba zai kwana gidansa ba idan yayi wani magana. Malam...

‘Yan Sanda Sun Kama Matashi Dauke da Bindigogi 53 a Jahar Nasarawa

0
'Yan Sanda Sun Kama Matashi Dauke da Bindigogi 53 a Jahar Nasarawa   'Yan sanda sun cafke wani matashi a lokacin da yake safarar bindigogi kirar AK-47 guda 53 a jahar Nasarawa. Har ila yau, an kuma gano albarusai akalla guda 260...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta