Jahar Kano Zata Mayar da Biyan Zakka Dole ga ‘Yan Siyasa – Safiyanu Abubakar
Jahar Kano Zata Mayar da Biyan Zakka Dole ga 'Yan Siyasa - Safiyanu Abubakar
Daraktan hukumar Zakka ta jahar Kano, Safiyanu Abubakar, yace jahar na shirin mayar da Zakka dole ga masu damar biya.
Kamar yadda Abubakar ya sanar, daga yanzu...
An Samu Shigowar Bakuwar Cuta a Jahar Sokoto
An Samu Shigowar Bakuwar Cuta a Jahar Sokoto
Wata bakuwar cuta da ba'a gano ta ba har yanzu ta bulla a wata makarantar kwana dake jahar Sakkwato, cibiyar daular Islamiyya.
TVC ta rahoto cewa cutar kawo yanzu ta hallaka dalibi daya...
An yi Jana’izar Tsohon Limamin Masallacin Harami Sheikh Muhammad Ali Al-Sabani
An yi Jana'izar Tsohon Limamin Masallacin Harami Sheikh Muhammad Ali Al-Sabani
An yi jana'izar tsohon Limamin Masallacin Harami da ke birnin Makkah, Sheikh Muhammad Ali Al-Sabuni.
Ya kasance daya daga cikin limaman da ke jagorantar sallar Taraweeh a Masallacin Harami a...
Jami’in ‘Dan Sanda ya Bindige Abokin Aikinsa Bisa Kuskure a Jahar Abia
Jami'in 'Dan Sanda ya Bindige Abokin Aikinsa Bisa Kuskure a Jahar Abia
Jami'in dan sanda ya bindige abokin aikinsa bisa kuskure a garin Aba da ke jahar Abia.
Hakan ya faru ne a lokacin da yan sandan ke kokarin kama wasu...
Babu Wanda ya Bawa Igboho Damar Magana a Madadin Dukkan Yarabawa – Kunle Olajide
Babu Wanda ya Bawa Igboho Damar Magana a Madadin Dukkan Yarabawa - Kunle Olajide
Dattawan yarbawa sun ce nesanta kansu da yunkurin fitar da yarbawa daga Nigeria da Sunday Igboho ke neman yi.
Kunle Olajide, Sakataren Kungiyar Dattawan Yarbawa ta YCE...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Uku a Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Uku a Jahar Kaduna
'Yan bindiga sun sake kai hari kananan hukumomin Igabi da Jema'a a jahar Kaduna.
Maharan sun halaka mutane uku a Kauyen Ungwan Lalle sun kuma kashe guda a Golgofa.
Kwamishinan tsaro da harkokin...
‘Yan Bindiga Sun Kaiwa ‘Yan Sanda Farmaki a Jahar Delta
'Yan Bindiga Sun Kaiwa 'Yan Sanda Farmaki a Jahar Delta
Wasu 'yan bindiga sun farmaki yan sanda ya yin da suke tsakar sintiri a garin Ashaka, karamar hukumar Ndokwa, jahar Delta.
Maharan sun hallaka wani ƙaramin sufeta sannan suka babbaka ma...
Hukumar Kwastam ta Rasa Jami’inta Sanadiyyar Hatsarin Jirgin Ruwa
Hukumar Kwastam ta Rasa Jami'inta Sanadiyyar Hatsarin Jirgin Ruwa
Wani jami'in hukumar Kwastam mai suna Aliyu AA ya riga mu gidan gaskiya a Legas.
Mai magana da yawun hukumar Kwastam, Idaho Sulaiman ya bada sanarwar rasuwar.
Sulaiman ya ce Aliyu AA ya...
Ban ga Dalilin da Zai sa Gwamnati ta ki Yin Sulhu da ‘Yan Bindigan...
Ban ga Dalilin da Zai sa Gwamnati ta ki Yin Sulhu da 'Yan Bindigan da Suka Nuna Sha'awar Yin Sulhu ba - Sheikh Gumi
Sheikh Ahmad Gumi ya ce yan bindiga ba za su mika wuya ba sai sun tabbatar...
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 11 a Jahar Abia
Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga 11 a Jahar Abia
Mutune 11 sun mutu sakamakon artabu tsakanin sojoji da yan bindiga a garin Abia.
Yan bindigan ne suka afkawa sojojin a Ariaria a Abia yayin da suka fito sintiri bayan samun rahotannin...












