Matsalar Tsaro: Sanata Ali Ndume Ya Nuna Damuwarsa Kan Shirun Shugaba Buhari
Matsalar Tsaro: Sanata Ali Ndume Ya Nuna Damuwarsa Kan Shirun Shugaba Buhari
Sanata Ali Ndume, ya kirayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya fito ya yiwa yan Najeriya jawabi.
Sanatan APC yace bai kamata Buhari ya yi gum da bakinsa a lokacin...
Bayan Nada Sabon Shugaba a PDP: Kotu ta Dawo da Secondus Kan Kujerarsa
Bayan Nada Sabon Shugaba a PDP: Kotu ta Dawo da Secondus Kan Kujerarsa
Wata babbar kotu a jahar Kebbi ta soke umarnin dakatarwa, tace Uche Secondus ya koma kan kujerarsa ta shugaban PDP.
Alkalin kotun, mai shari'a Nusrat Umar, itace ta...
Goodluck Jonathan ya Zama Shugaban Jami’ar Cavendish ta Kasar Uganda
Goodluck Jonathan ya Zama Shugaban Jami'ar Cavendish ta Kasar Uganda
Tsohom shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya zama shugaban jami'ar Cavendish ta kasar Uganda.
Tsohon shugaban ya zama mutum na uku da zai jagoranci jami'ar tun bayan da aka kafa ta.
Rahotanni sun...
Jam’iyyar PDP ta Nada Sabon Shugaban Jam’iyyar na kasa
Jam'iyyar PDP ta Nada Sabon Shugaban Jam'iyyar na kasa
FCT, Abuja - Bayan kwanaki biyu ana dambarwa kan shugabancin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, an nada mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa (kudu), Yemi Akinwonmi a matsayin mukadashin shugaba.
Mai...
GEEP 2.0: Gwamnatin Tarayya Tayi Sabon Shirin Tsarin TraderMoni, MarketMoni da FarmerMoni
GEEP 2.0: Gwamnatin Tarayya Tayi Sabon Shirin Tsarin TraderMoni, MarketMoni da FarmerMoni
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta shigo da sabon samfurin tsari na GEEP 2.0.
Marasa karfi za su amfana da TraderMoni, MarketMoni, da kuma FarmerMoni.
An kuma kara kudin da ake rabawa...
Tin 2015: Gwamna Ganduje da Rabi’u Kwankwaso Sun Hadu
Tin 2015: Gwamna Ganduje da Rabi'u Kwankwaso Sun Hadu
Abokan siyasa da suka zama abokan hamayya sun sake haduwa da juna.
Kwankwaso ya kasance maigidan Ganduje na tsawon shekaru amma abubuwa suka tabarbare tsakaninsu.
Jiga-jigan siyasan biyu zasu hau jirgi daya zuwa...
Gwamnonin APC Sun Yaba da Jagorancin Gwamna Zulum
Gwamnonin APC Sun Yaba da Jagorancin Gwamna Zulum
Kungiyar gwamnonin APC ta aike ta sakon taya murnar ranar haihuwa ga gwamna Babagana Umaru Zulum.
Gwamnonin sun bayyana cewa Zulum na taka muhimmiyar rawa wajen yaki da matsalar tsaro a faɗin Najeriya.
A...
Majalisar Wakilai ta Koka da Rashin Tsaro
Majalisar Wakilai ta Koka da Rashin Tsaro
Mambobin kungiyar marasa rinjaye a majalisar wakilai sun koka kan halin da kasar ke ciki na rashin tsaro.
Sun kuma bayyana cewa 'yan Najeriya basu cancanci shiga wannan mawuyacin yanayi da suke ciki ba.
A...
Canja Sheka: Femi Fani Kayode ya Caccaki Mataimakin Gwamna Matawalle, Mahdi Gusau
Canja Sheka: Femi Fani Kayode ya Caccaki Mataimakin Gwamna Matawalle, Mahdi Gusau
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya caccaki mataimakin gwamnan jahar Zamfara, Mahdi Gusau.
Hakan ya biyo bayan kin canja shekar da yayi daga jam’iyyar PDP zuwa APC...
Shugaba Buhari ya Magantu Kan Harin ‘Yan Bindiga a NDA
Shugaba Buhari ya Magantu Kan Harin 'Yan Bindiga a NDA
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi martani kan harin da 'yan bindiga suka kai NDA.
Ya ce, wannan ya kamata ya zama izina, ya kuma zama sanadin da zai sa a...






















