Ba a Magance Matsalolin da Suka sa Muka Shiga Yajin Aiki ba – ASUU
Ba a Magance Matsalolin da Suka sa Muka Shiga Yajin Aiki ba - ASUU
Kungiyar malamai masu koyarwa ta Jami’o’i a Najeriya ta bayyana janye yajin aikinta a ranar Juma’a 14 ga watan Oktoban 2022.
Sai dai Farfesa Osodeke ya bayyana...
Wike na Zargin Shugaban Jam’iyyar PDP da Almundahanar N100m
Wike na Zargin Shugaban Jam'iyyar PDP da Almundahanar N100m
Gwamnan Wike ya sake dira kan shugaban jam'iyyar adawa ta PDP, Sanata Iyorchia Ayu.
Gwamnan na Rivers ya sake fallasa sabuwar zargin rashawa cewa Ayu ya karbi N100m hannun wani gwamna.
Wike ya...
Ban da Wata Matsala da Takarar da Atiku Yake yi – Wike
Ban da Wata Matsala da Takarar da Atiku Yake yi - Wike
Nyesom Ezenwo Wike ya tabbatar da cewa bai da matsala da takarar da Atiku Abubakar yake yi.
Gwamnan jihar Ribas din yace yana goyon bayan Atiku/Okowa, amma sai an...
Kamfanin NNPC ya Gaza a Bangaren Kasuwancin Mai – El-Rufai
Kamfanin NNPC ya Gaza a Bangaren Kasuwancin Mai - El-Rufai
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, ya ce gwamnatin tarayya ta gaza a bangaren mai da kuma iskar gas, inda ya ce ya kamata ta fice daga bangaren kasuwancin.
El-Rufai ya bayyana...
Tinubu, Gwamnonin APC da Jiga-Jigan Jam’iyyar Sun Shiga Ganawa
Tinubu, Gwamnonin APC da Jiga-Jigan Jam'iyyar Sun Shiga Ganawa
Yanzu muke samun labarin cewa, kwamitocin jam'iyyar APC sun shiga ganawa don warware wasu matsalolin jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasan APC, Bola Ahmad Tinubu da gwamnonin jam'iyyar duk sun hallara domin wannan...
Nayi Dacen Zaben Okowa a Matsayin Mataimakina – Atiku
Nayi Dacen Zaben Okowa a Matsayin Mataimakina - Atiku
Dan takarar kujerar shugaban kasa ya jaddada cewa ya yi dacen zaben Okowa matsayin mataimakinsa.
Atiku ya taya gwamnan na Delta murnar samun lamban girmamawa daga wajen shugaba Buhari.
Har yanzu rikici na...
Ban ga ta Yadda Peter Obi Zai yi Nasara ba – Mukhtari Shagari
Ban ga ta Yadda Peter Obi Zai yi Nasara ba - Mukhtari Shagari
Tshohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto Mukhtari Shagari ya ce jam’iyyar Labour ta tuntuɓe shi domin tana son ya zama mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar, Peter...
Mun Soke Rajistar Mutane Miliyan 2.7 Wadanda Suka yi Sau Biyu – INEC
Mun Soke Rajistar Mutane Miliyan 2.7 Wadanda Suka yi Sau Biyu - INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeria, INEC, ta ce ta soke rajistar mutum miliyan 2.7 waɗanda aka gano sun yi rajistar fiye da sau ɗaya.
Shugaban hukumar...
Shugaba Buhari ya Sha Alwashin Kawar da Matsalar Tsaro Kafin ya Sauka Daga Mulki
Shugaba Buhari ya Sha Alwashin Kawar da Matsalar Tsaro Kafin ya Sauka Daga Mulki
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana son ganin ya kawar da duk wata matsalar tsaro da ke addabar ƙasar kafin ya sauka daga mulki.
Shugaban ya...
Jam’iyyar NNPP ba za Tayi Galaba a Kano ba – Sanata Kabiru Gaya
Jam'iyyar NNPP ba za Tayi Galaba a Kano ba - Sanata Kabiru Gaya
Kabiru Ibrahim Gaya yace jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ba za tayi galaba a Kano ba.
Sanata Kabiru Gaya yana ganin tasowar NNPP ba za ta kawowa...





















