Home Taska Page 181

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Gwamnatin Shugaba Buhari ta Fitar da Hotunan Aikin Wutar Lantarki na Zungeru

0
Gwamnatin Shugaba Buhari ta Fitar da Hotunan Aikin Wutar Lantarki na Zungeru   Yayin da ake ci gaba da fuskantar karshen 2021, gwamnatin Buhari ta fitar da hotunan aikin wutan lantarki na Zungeru. An watsa wasu hotuna a kafafen sada zumunta da...

Kungiyoyin Direbobin Dakon Man Fetur na Shirin Shiga Yajin Aiki

0
Kungiyoyin Direbobin Dakon Man Fetur na Shirin Shiga Yajin Aiki   An shiga fargabar yiwuwar wahalar man fetur a Najeriya sakamakon umarni da shugabannin kungiyar direbobin dakon man fetur na PTD da NUPENG suka bai wa mabobinsu na shiga yajin aiki. Kungiyoyin...

Majalisar Dattijai ta Bukaci Gwamnatin Tarayya da ta Fitar da N300b Don Gyara Hanyoyin...

0
Majalisar Dattijai ta Bukaci Gwamnatin Tarayya da ta Fitar da N300b Don Gyara Hanyoyin Jahar Neja   Majalisar dattijai a ranar Talata ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta samar da Naira biliyan 300 a matsayin kudin taimakon gaggawa don gyara munanan...

An yi Garkuwa da Kansilan ƙaramar Hukumar Eket Dake Jahar Akwa Ibom

0
An yi Garkuwa da Kansilan ƙaramar Hukumar Eket Dake Jahar Akwa Ibom   Rundunar yan sanda reshen jahar Akwa Ibom, ta tabbatar da sace kansilan gunduma ta 6 dake ƙaramar hukumar Eket. Rahotanni sun bayyana cewa wannan shine karo na uku a...

Sojoji Sun Zane Mata ‘Yan Shi’a a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

0
Sojoji Sun Zane Mata 'Yan Shi'a a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna   Sojoji sun tare wasu motocci sun kama 'yan Shi'a a hanyar Abuja zuwa Kaduna. Wasu da abin ya faru a idonsu sun magantu kan yadda sojojin ke binciken motocci. Rahotanni sun...

‘Yan Sanda Sun Kama Mai Kula da Lafiyar ‘Yan Bindiga a Katsina

0
'Yan Sanda Sun Kama Mai Kula da Lafiyar 'Yan Bindiga a Katsina   Yan sanda sun damke mai kula da lafiyan tsagerun yan bindiga a Katsina. Matashin ya bayyana cewa shi ke sayar musu da maguna kuma yake musu jinya. Ya yi nadamar...

Datse Asusun Bankinsa: Soja ya Shigar da Karar Rundunar Sojojin Najeriya Gaban Kotu

0
Datse Asusun Bankinsa: Soja ya Shigar da Karar Rundunar Sojojin Najeriya Gaban Kotu   Wani soja ya shigar da rundunar sojojin Najeriya a kotu bisa daskarar da asusun bankinsa. Ya nemi kotu ta ba rundunar sojoji da wani banki umarnin dawo masa...

Corona: Gwamnatin Najeriya ta Haramtawa Mutane 2000 Shige da Fice a ƙasar

0
Corona: Gwamnatin Najeriya ta Haramtawa Mutane 2000 Shige da Fice a ƙasar   Kwamitin da ke yakar annobar corona a Najeriiya ya haramtawa mutum dubu biyu shige da fice a kasar na tsawon shekara guda, saboda kaucewa gwajin annobar corona a...

Rundunar Sojojin Saman Colombia ta Kashe ‘Yan Tawayen ƙasar 10

0
Rundunar Sojojin Saman Colombia ta Kashe 'Yan Tawayen ƙasar 10 Rundunar sojojin saman Colombia ta ce ta kashe ƴan tawayen ƙasar goma a wani hari ta sama da ta kai kan wani sansanin yan tawayen. Tun a 2016 ne gwamnatin Colommbia...

Sokoto: Sojoji Sun Tabbatar da Mutuwar Jami’ansu a Hannun Mayakan ISWAP a Yankin...

0
Sokoto: Sojoji Sun Tabbatar da Mutuwar Jami'ansu a Hannun Mayakan ISWAP a Yankin Sabon Birni   Rundunar sojojin Najeriya ta ce jami'an sun murkushe wani hari da mayakan ISWAP da 'yan bindiga masu satar mutane suka kai a sansaninsu da ke...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta