Hana Fita: Gwamnatin Jahar Plateau ta Sassauta Dokar Tare da Janye Dokar Hana Tuka...
Hana Fita: Gwamnatin Jahar Plateau ta Sassauta Dokar Tare da Janye Dokar Hana Tuka Keke NAPEP
Gwamnatin Filato ta janye dokar hana tuka Keke NAPEP a garin Jos da kewaye tare da sassauta dokar hana zirga-zirga, a Karamar Hukumar Jos...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Banga 5 a Hanyar Birnin Gwari Dake Jahar Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Banga 5 a Hanyar Birnin Gwari Dake Jahar Kaduna
'Yan bindiga sun kai wa wasu 'yan banga farmaki inda suka kashe mutum biyar a hanyar Birnin Gwari da ke jahar Kaduna.
Lamarin ya afku ne a...
‘Yan Fashin Daji da Aka Kora Daga Jahar Zamfara Sun Kai Hari Sokoto
'Yan Fashin Daji da Aka Kora Daga Jahar Zamfara Sun Kai Hari Sokoto
Rahotanni daga Sokoto da ke arewacin Najeriya sun ce wasu mahara da ake zaton ƴan fashin dajin da jami'an tsaro suke yi wa luguden wuta ne a...
An Samu Saɓanin Ra’ayi Tsakanin Gwamnatin Tarayya da Jahohi Kan Karɓar Kuɗaɗen Haraji
An Samu Saɓanin Ra'ayi Tsakanin Gwamnatin Tarayya da Jahohi Kan Karɓar Kuɗaɗen Haraji
Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce tsakanin gwamnatocin jahohin Najeriya da gwamnatin Tarayya kan tsarin karɓar kuɗaɗen haraji kan kayayyakin more rayuwa a faɗin kasar.
Wannan ya biyo bayan...
NARD: Ba Zamu Janye Yajin Aiki ba Har Sai Mun Samu Tabbaci Mai Karfi...
NARD: Ba Zamu Janye Yajin Aiki ba Har Sai Mun Samu Tabbaci Mai Karfi Daga Osinbajo - Likitoci
Kungiyar likitoci mazauna kasa sun bayyana cewa, sun yi imanin Osinbajo zai magance damuwarsu.
Sun bayyana haka ne bayan ganawa da suka yi...
Gwamnatin Jahar Imo na Shirin Tarbar Shugaba Buhari a Ranar Alhamis, 9 ga Watan...
Gwamnatin Jahar Imo na Shirin Tarbar Shugaba Buhari a Ranar Alhamis, 9 ga Watan nan
Yanzu haka an shirya komai don ziyarar shugaban kasa Muhammadu Buhari zuwa jahar Imo a ranar Alhamis, 9 ga watan Satumba.
Yayin ziyarar tasa, shugaban kasar...
Kamfanoni 14 da Gwamnatin Tarayya za ta Mika Su ga Masu Zuba Hannun Jari
Kamfanoni 14 da Gwamnatin Tarayya za ta Mika Su ga Masu Zuba Hannun Jari
A kokarin gwamnatin shugaba Buhari na farfado da kamfanoni mallakin gwamnati zuwa aiki tukur, gwamnati ta bayyana cewa, za ta sayar da wasu kamfanoni ko ba...
Kungiyar Taliban ta Nada Sabon Firayim Minista na Kasar Afghanistan
Kungiyar Taliban ta Nada Sabon Firayim Minista na Kasar Afghanistan
Kungiyar Taliban ta nada Mullah Mohammad Hassan Akhund a matsayin sabon Faraim Minista na kasar Afghanistan.
Zabihullah Mujahid, mai magana da yawun kungiyar ta Taliban ne ya bayyana hakan a cikin...
‘Yan Bindiga 50 Sun Mutu: Jirgin Yakin Sojojin Saman Najeriya ya Kona Sansanin ‘Yan...
'Yan Bindiga 50 Sun Mutu: Jirgin Yakin Sojojin Saman Najeriya ya Kona Sansanin 'Yan Bindiga a Dajin Kawara Dake Kaduna
Jirgin yakin dakarun sojojin Najeriya na sama ya ragargaji wani sansanin kuma ma'adanar 'yan bindiga a dajin Kawara, jahar Kaduna.
Jirgin...
Kutsen DSS a Gidan Igboho: Kotun Jahar Ibadan ta Yarda da Bidiyoyin Shaida da...
Kutsen DSS a Gidan Igboho: Kotun Jahar Ibadan ta Yarda da Bidiyoyin Shaida da Aka Mika Gaban ta
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Ibadan ta aminta da bidiyoyin da lauyan Igboho ya mika na kutsen DSS a...





















