Home SIYASA Page 71

SIYASA

Mustapha Sule Lamido ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jihar Jigawa

0
Mustapha Sule Lamido ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jihar Jigawa Kamar mahaifinsa, Mustapha Lamido ya tsallake matakin farko na zama gwamnan jihar Jigawa. Dan tsohon gwamnan ya lashe zaben fidda gwanin jam'iyyar adawa ta jihar, Peoples Democratic Party PDP. Mustapha Lamido...

Gwamna Seyi Makinde ya Lashe Zaben Fidda Gwani a Karo na Biyu

0
Gwamna Seyi Makinde ya Lashe Zaben Fidda Gwani a Karo na Biyu Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya sake samun damar yin takarar gwamna a karo na biyu a karkashin jam'iyyar PDP. Gwamnan ya sanar da lashe zabensa na fidda...

Shugaba Buhari ya yi Allah Wadai da Kisan Rashin Imani da Ake Yiwa Bayin...

0
Shugaba Buhari ya yi Allah Wadai da Kisan Rashin Imani da Ake Yiwa Bayin Allah a Yankin Kudu Maso Gabas   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kakkausar martani bayan kisan wata yar arewa da yayanta hudu a jihar Anambra. Buhari ya...

Muhammad Jibrin Dan Barde ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jahar Gombe

0
Muhammad Jibrin Dan Barde ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jahar Gombe Jihar Gombe - Muhammad Jibrin Dan Barde ya lashe tikitin takarar gwamna a jam'iyyar PDP a zaben 2023 a jihar Gombe da aka gudanar. Rahoton da muke samu ya...

Kotu ta Jaddada Shehu Sagagi a Matsayin Shugaban Jam’iyyar PDP na Kano

0
Kotu ta Jaddada Shehu Sagagi a Matsayin Shugaban Jam'iyyar PDP na Kano Wata kotu da ke zama a jihar Kano ta tarayya a ranar Talata ta jaddada Shehu Sagagi a matsayin shugaban jam'iyyar PDP na Kano. Shehu Sagagi, wanda na hannun...

Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha

0
Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha   Hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Imo Rochas Okorocha, kuma ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC. EFCC ta tafi da Rochas daga gidansa da ke unguwar Maitama a Abuja da yammacin Talata. Jami’an EFCC da...

Gwamnoni Uku na PDP Sun Shiga Ganawar Sirri da Olusegun Obasanjo

0
Gwamnoni Uku na PDP Sun Shiga Ganawar Sirri da Olusegun Obasanjo Ogun - Gwamnoni uku na jam'iyyar hamayya PDP sun shiga ganawar sirri da tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun. Daily Trust ta rawaito...

Babban Jigon APC a Zamfara ya Sauya Sheƙa Zuwa PDP

0
Babban Jigon APC a Zamfara ya Sauya Sheƙa Zuwa PDP Yayin da jam'iyyar APC ke ganin ta fara gano bakin zaren rikicinta, wani jigo ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP mai adawa Tsohon babban daraktan First Bank PLc, Dakta Dauda Lawal,...

Shugaba Buhari ya Gana da Iyalan Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Fashewar Nakiya a Kano

0
Shugaba Buhari ya Gana da Iyalan Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Fashewar Nakiya a Kano Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da ‘yan uwan wadanda suka mutu sakamakon fashewar nakiya da ya faru a Kano. Shugaban wanda ya ziyarci Kano domin halartar...

A Bada 100% na Kuri’unmu ga Rotimi Amaechi – Janar Buratai

0
A Bada 100% na Kuri’unmu ga Rotimi Amaechi - Janar Buratai Janar Tukur Yusuf Buratai ya yi wa Rotimi Amaechi rakiya da ya gana da ‘Yan APC a jihar Borno. Tsohon hafsun sojojin na kasa ya roki mutanensa su marawa Amaechi...

Labarai

Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta