Mustapha Sule Lamido ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jihar Jigawa
Mustapha Sule Lamido ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jihar Jigawa
Kamar mahaifinsa, Mustapha Lamido ya tsallake matakin farko na zama gwamnan jihar Jigawa.
Dan tsohon gwamnan ya lashe zaben fidda gwanin jam'iyyar adawa ta jihar, Peoples Democratic Party PDP.
Mustapha Lamido...
Gwamna Seyi Makinde ya Lashe Zaben Fidda Gwani a Karo na Biyu
Gwamna Seyi Makinde ya Lashe Zaben Fidda Gwani a Karo na Biyu
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya sake samun damar yin takarar gwamna a karo na biyu a karkashin jam'iyyar PDP.
Gwamnan ya sanar da lashe zabensa na fidda...
Shugaba Buhari ya yi Allah Wadai da Kisan Rashin Imani da Ake Yiwa Bayin...
Shugaba Buhari ya yi Allah Wadai da Kisan Rashin Imani da Ake Yiwa Bayin Allah a Yankin Kudu Maso Gabas
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kakkausar martani bayan kisan wata yar arewa da yayanta hudu a jihar Anambra.
Buhari ya...
Muhammad Jibrin Dan Barde ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jahar Gombe
Muhammad Jibrin Dan Barde ya Lashe Tikitin Takarar Gwamna a Jahar Gombe
Jihar Gombe - Muhammad Jibrin Dan Barde ya lashe tikitin takarar gwamna a jam'iyyar PDP a zaben 2023 a jihar Gombe da aka gudanar.
Rahoton da muke samu ya...
Kotu ta Jaddada Shehu Sagagi a Matsayin Shugaban Jam’iyyar PDP na Kano
Kotu ta Jaddada Shehu Sagagi a Matsayin Shugaban Jam'iyyar PDP na Kano
Wata kotu da ke zama a jihar Kano ta tarayya a ranar Talata ta jaddada Shehu Sagagi a matsayin shugaban jam'iyyar PDP na Kano.
Shehu Sagagi, wanda na hannun...
Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha
Hukumar EFCC ta Kama Rochas Okorocha
Hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan Imo Rochas Okorocha, kuma ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC.
EFCC ta tafi da Rochas daga gidansa da ke unguwar Maitama a Abuja da yammacin Talata.
Jami’an EFCC da...
Gwamnoni Uku na PDP Sun Shiga Ganawar Sirri da Olusegun Obasanjo
Gwamnoni Uku na PDP Sun Shiga Ganawar Sirri da Olusegun Obasanjo
Ogun - Gwamnoni uku na jam'iyyar hamayya PDP sun shiga ganawar sirri da tsohon shugaban ƙasa a Najeriya, Olusegun Obasanjo, a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.
Daily Trust ta rawaito...
Babban Jigon APC a Zamfara ya Sauya Sheƙa Zuwa PDP
Babban Jigon APC a Zamfara ya Sauya Sheƙa Zuwa PDP
Yayin da jam'iyyar APC ke ganin ta fara gano bakin zaren rikicinta, wani jigo ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP mai adawa
Tsohon babban daraktan First Bank PLc, Dakta Dauda Lawal,...
Shugaba Buhari ya Gana da Iyalan Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Fashewar Nakiya a Kano
Shugaba Buhari ya Gana da Iyalan Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Fashewar Nakiya a Kano
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da ‘yan uwan wadanda suka mutu sakamakon fashewar nakiya da ya faru a Kano.
Shugaban wanda ya ziyarci Kano domin halartar...
A Bada 100% na Kuri’unmu ga Rotimi Amaechi – Janar Buratai
A Bada 100% na Kuri’unmu ga Rotimi Amaechi - Janar Buratai
Janar Tukur Yusuf Buratai ya yi wa Rotimi Amaechi rakiya da ya gana da ‘Yan APC a jihar Borno.
Tsohon hafsun sojojin na kasa ya roki mutanensa su marawa Amaechi...





















