Ƴan Bindiga sun Hallaka Ƴan Sanda Uku a Jihar Edo
Ƴan Bindiga sun Hallaka Ƴan Sanda Uku a Jihar Edo
A ranar Alhamis ne wasu ‘yan bindiga suka kashe jami’an ‘yan sanda uku da jikkata wani guda ɗaya a wani hari da suka kai a jihar Edo.
Bayanai sun ce jami’an...
Ƴan Sanda da Masu Zanga-Zanga a Paris Sun yi Artabu
Ƴan Sanda da Masu Zanga-Zanga a Paris Sun yi Artabu
An yi arangama tsakanin 'yan sanda da masu zanga zanga a Paris, a yayin zanga zangar nuna kin amincewa da kara shekaru riyata a kasar.
Ɗaruruwan mutane ne suka bi titunan...
Mun Kashe Ƴan Boko Haram 48 – Rundunar Sojin Najeriya
Mun Kashe Ƴan Boko Haram 48 - Rundunar Sojin Najeriya
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe mayaƙan Boko Haram 48, sannan wasu 974 sun ajiye makamai tare da miƙa wuya.
Daraktan yaɗa labaran hedkwatar tsaron ƙasar, Manjo Janar...
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa
Ƴan Bindiga Sun yi Garkuwa da Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa
Wasu da ake zargin ƴan bindiga, sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, farfesa Onje Gye-Wado.
Mai magana da yawun ƴan sandan jihar, DSP Ramhan Nansel, ya tabbatar...
Ƴan Bindiga sun Kashe Mutane 50 a Jihar Benue
Ƴan Bindiga sun Kashe Mutane 50 a Jihar Benue
Rahotannin kafafen yaɗa lababru sun ce an gano akalla gawarwakin ƙauyawa 51 da aka kashe a unguwar Umogidi da ke Otukpo a jihar Benue bayan da wasu gungun 'yan bindiga suka...
Cire Tallafin Man Fetur zai Kara Jefa Talaka Cikin Matsi – Kungiyar Matasan Arewacin...
Cire Tallafin Man Fetur zai Kara Jefa Talaka Cikin Matsi - Kungiyar Matasan Arewacin Najeriya
Wata kungiyar matasan arewacin Najeriya ta ce ba zata amince da yunkurin cire tallafin man fetur ba.
Kungiyar ta ce cire tallafin zai kara jefa talaka...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Iyalan Hakimin Karamar Hukumar Tsanyawa
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Iyalan Hakimin Karamar Hukumar Tsanyawa
Wasu yan bindiga da ake tunanin masu garkuwa da mutane ne sun farmaki gidan hakimin kauyen Nasarawa a karamar hukumar Tsanyawa, jihar Kano.
Maharan sun sace Halima Kabiru wacce mata...
Sabon Rikici: Rayukan Mutane 17 Sun Salwanta a Jihar Taraba
Sabon Rikici: Rayukan Mutane 17 Sun Salwanta a Jihar Taraba
Sabon rikici ya barke tsakanin wasu kabilai a kananan hukumomin Ussa da Takum na jihar Taraba.
A rikicin na baya-bayan nan, mutane a kalla 17 sun riga mu gidan gaskiya kamar...
Farkon 2023: Hatsarin Mota ya Hallaka Mutane 871 a Iran
Farkon 2023: Hatsarin Mota ya Hallaka Mutane 871 a Iran
Rahotanni da hukumomi suka fitar a Iran, sun bayyana cewa mutum 871 ne suka mutu sakamakon hatsarin mota a farkon wannan shekara.
Mataimakin shugaban 'yan sandan kula da zirga-zirgar ababen hawa...
Ƴan Sandan Isra’ila Suka Kai Hari Kan Masallata a Masallacin Kudus
Ƴan Sandan Isra'ila Suka Kai Hari Kan Masallata a Masallacin Kudus
Ƴan sandan Isra'ilan sun kai samame Masallacin Kudus ɗin ne lokacin da musulmi ke ibada.
Ƴan sandan sun ce sun kai harin ne a matsayin martani ga masu zanga-zanga.
Kakakin shugaban...













